• English
  • Business News
Monday, August 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wasu Daliban Jami’ar Benin Sun Shiga Hannu Bisa Dilmiya Abokin Karatunsu A Ruwa

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
in Labarai
0
Wasu Daliban Jami’ar Benin Sun Shiga Hannu Bisa Dilmiya Abokin Karatunsu A Ruwa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Kama Mutane 69 Masu Fasa Bututun Mai A Yankin Neja-Delta

Ƙungiyar KSCI Ta Nemi Sabon Tsari Don Magance Ƴan Bindiga A Katsina

Rundunar ‘yansandan Nijeriya reshen Jihar Edo ta kama wasu dalibai biyu na Jami’ar Benin (UNIBEN), Samson Kennedy, dalibi mai mataki na 200 na nazarin kimiyyar kwayoyin halitta da Wilfred Emmanuel, dalibi mai matakin karatu na 500 a shahen nazarin idanu.

An kama su ne da laifin kai abokin aikinsu, mai shekaru 23, Francis Aniude (dalibi a sashen nazarin ilmin sinadarai) zuwa kogin Ekosodin, inda suka dulmiya shi a ciki.

  • Sin Ta Bukaci Japan Da Kada Ta Yi Yunkurin Amfani Da Rahoton IAEA A Matsayin Izinin Zubar Da Dagwalon Ruwan Nukiliya A Cikin Teku
  • Batun Sake Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Sikeli

Mutanen biyu, wadanda aka ce makwabta ne da Aniude, an yi zargin cewa sun gayyace shi zuwa kogin Ekosodin don yawon bude ido, inda ya suka dimiya shi a ciki.

An ce wadanda ake tsare da su din sun koma harabar jami’ar ne domin bayyana faruwar lamarin.

Wani dalibin daga sashen kimiyyar sinadarai da ya nemi a sakaya sunansa ya ce, “An dilmiya Francis ne a cikin kogin Ekosodin, a wata unguwar da ke kusa da makarantar a ranar 29 ga watan Yuni kuma aka ce ba a ganta ba. Wasu masu mutane da ked aura da abin ya faru suka tsinci gawarsa a ranar Asabar, 1 ga Yuli, 2023.

“Gano jini a lebansa da bawon igiya a wuyansa ya haifar da shakku tsakanin ‘yan uwa da dangi da suka nemi a yi musu gwajin gawar,” in ji shi.

Da yake tabbatar da rahoton, kakakin rundunar ‘yansandan Jihar Edo, SP Chidi Nwabuzor, ya ce an kama mutanen biyu ne domin su taimaka wa ‘yan sanda wajen gudanar da bincike kan lamarin.

“An dade ana kai karar a ofishin ‘yansanda na Ugbowo. Daga karshe jami’in ‘yansandan shiyya da mutanensa sun jagoranci tawagar ‘yan wasan ninkaya zuwa wurin da lamarin ya faru, inda aka yi sa’a, sun samu nasarar gano gawar.

An mayar da shari’ar zuwa sashen binciken manyan laifuka (SCID) don ci gaba da bincike. An kama mutane biyu, domin jin dalilin da ya sa suka tafi tare domin shiga wannan kogin a lokacin da wannan mummunan lamari ya faru.

“Kame su yana da matukar muhimmanci domin mu san abin da ya sa suka bar masaukinsu suka tafi wannan kogin da kuma jin ainihin abin da ya faru a kogin,” in ji shi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'YansandaAbokiDalibaiJami'aRuwa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sana’ar Fitar Da Kaya Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Ketare

Next Post

Ziyarar Xi Jinping A Jiangsu Na Da Nufin Inganta Aikin Gina Tsarin Masana’antu Na Zamani Na Kasar Sin

Related

Sojoji Sun Kama Mutane 69 Masu Fasa Bututun Mai A Yankin Neja-Delta
Labarai

Sojoji Sun Kama Mutane 69 Masu Fasa Bututun Mai A Yankin Neja-Delta

23 minutes ago
Ƙungiyar KSCI Ta Nemi Sabon Tsari Don Magance Ƴan Bindiga A Katsina
Labarai

Ƙungiyar KSCI Ta Nemi Sabon Tsari Don Magance Ƴan Bindiga A Katsina

1 hour ago
Ƙungiyoyin Farar Hula Sun Nemi A Dakatar Da Jami’an Gwamnatin Kano
Manyan Labarai

Ƙungiyoyin Farar Hula Sun Nemi A Dakatar Da Jami’an Gwamnatin Kano

2 hours ago
Labarai

Ɗaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

12 hours ago
Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

13 hours ago
Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC
Labarai

Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

16 hours ago
Next Post
Ziyarar Xi Jinping A Jiangsu Na Da Nufin Inganta Aikin Gina Tsarin Masana’antu Na Zamani Na Kasar Sin

Ziyarar Xi Jinping A Jiangsu Na Da Nufin Inganta Aikin Gina Tsarin Masana'antu Na Zamani Na Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Mutane 69 Masu Fasa Bututun Mai A Yankin Neja-Delta

Sojoji Sun Kama Mutane 69 Masu Fasa Bututun Mai A Yankin Neja-Delta

August 25, 2025
Ƙungiyar KSCI Ta Nemi Sabon Tsari Don Magance Ƴan Bindiga A Katsina

Ƙungiyar KSCI Ta Nemi Sabon Tsari Don Magance Ƴan Bindiga A Katsina

August 25, 2025
Ƙungiyoyin Farar Hula Sun Nemi A Dakatar Da Jami’an Gwamnatin Kano

Ƙungiyoyin Farar Hula Sun Nemi A Dakatar Da Jami’an Gwamnatin Kano

August 25, 2025
Tinubu Ya Isa Brazil, Zai Nemi Masu Zuba Jarin Biliyoyi A Noma, Makamashi Da Fasaha

Tinubu Ya Isa Brazil, Zai Nemi Masu Zuba Jarin Biliyoyi A Noma, Makamashi Da Fasaha

August 25, 2025

Ɗaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

August 24, 2025
Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

August 24, 2025
Za A Bude Cibiyar Watsa Labarai Game Da Bukukuwan Nasarar Yaki Da Harin Japan 

Za A Bude Cibiyar Watsa Labarai Game Da Bukukuwan Nasarar Yaki Da Harin Japan 

August 24, 2025
An Kaddamar Da Makon Fina-finai Da Shirye-shiryen Talabijin Na SCO A Qingdao

An Kaddamar Da Makon Fina-finai Da Shirye-shiryen Talabijin Na SCO A Qingdao

August 24, 2025
CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

August 24, 2025
Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

August 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.