• English
  • Business News
Monday, November 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wasu Daliban Jami’ar Benin Sun Shiga Hannu Bisa Dilmiya Abokin Karatunsu A Ruwa

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
Benin

LABARAI MASU NASABA

Yadda Sojoji Suka Tarwatsa Haramtattun Matatun Mai 14 A Yankin Neja Delta 

Ɗan Majalisar Wakilai, Jibrin Ƙofa Ya Sauya Sheƙa Daga NNPP Zuwa APC

Rundunar ‘yansandan Nijeriya reshen Jihar Edo ta kama wasu dalibai biyu na Jami’ar Benin (UNIBEN), Samson Kennedy, dalibi mai mataki na 200 na nazarin kimiyyar kwayoyin halitta da Wilfred Emmanuel, dalibi mai matakin karatu na 500 a shahen nazarin idanu.

An kama su ne da laifin kai abokin aikinsu, mai shekaru 23, Francis Aniude (dalibi a sashen nazarin ilmin sinadarai) zuwa kogin Ekosodin, inda suka dulmiya shi a ciki.

  • Sin Ta Bukaci Japan Da Kada Ta Yi Yunkurin Amfani Da Rahoton IAEA A Matsayin Izinin Zubar Da Dagwalon Ruwan Nukiliya A Cikin Teku
  • Batun Sake Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Sikeli

Mutanen biyu, wadanda aka ce makwabta ne da Aniude, an yi zargin cewa sun gayyace shi zuwa kogin Ekosodin don yawon bude ido, inda ya suka dimiya shi a ciki.

An ce wadanda ake tsare da su din sun koma harabar jami’ar ne domin bayyana faruwar lamarin.

Wani dalibin daga sashen kimiyyar sinadarai da ya nemi a sakaya sunansa ya ce, “An dilmiya Francis ne a cikin kogin Ekosodin, a wata unguwar da ke kusa da makarantar a ranar 29 ga watan Yuni kuma aka ce ba a ganta ba. Wasu masu mutane da ked aura da abin ya faru suka tsinci gawarsa a ranar Asabar, 1 ga Yuli, 2023.

“Gano jini a lebansa da bawon igiya a wuyansa ya haifar da shakku tsakanin ‘yan uwa da dangi da suka nemi a yi musu gwajin gawar,” in ji shi.

Da yake tabbatar da rahoton, kakakin rundunar ‘yansandan Jihar Edo, SP Chidi Nwabuzor, ya ce an kama mutanen biyu ne domin su taimaka wa ‘yan sanda wajen gudanar da bincike kan lamarin.

“An dade ana kai karar a ofishin ‘yansanda na Ugbowo. Daga karshe jami’in ‘yansandan shiyya da mutanensa sun jagoranci tawagar ‘yan wasan ninkaya zuwa wurin da lamarin ya faru, inda aka yi sa’a, sun samu nasarar gano gawar.

An mayar da shari’ar zuwa sashen binciken manyan laifuka (SCID) don ci gaba da bincike. An kama mutane biyu, domin jin dalilin da ya sa suka tafi tare domin shiga wannan kogin a lokacin da wannan mummunan lamari ya faru.

“Kame su yana da matukar muhimmanci domin mu san abin da ya sa suka bar masaukinsu suka tafi wannan kogin da kuma jin ainihin abin da ya faru a kogin,” in ji shi.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Matatun mai
Labarai

Yadda Sojoji Suka Tarwatsa Haramtattun Matatun Mai 14 A Yankin Neja Delta 

November 10, 2025
Jibrin Kofa
Labarai

Ɗan Majalisar Wakilai, Jibrin Ƙofa Ya Sauya Sheƙa Daga NNPP Zuwa APC

November 10, 2025
Boko haram
Manyan Labarai

Sojoji Sun Fatattaki Boko Haram, Sun Ceto Mutane 86 Da Aka Sace A Borno

November 10, 2025
Next Post
Ziyarar Xi Jinping A Jiangsu Na Da Nufin Inganta Aikin Gina Tsarin Masana’antu Na Zamani Na Kasar Sin

Ziyarar Xi Jinping A Jiangsu Na Da Nufin Inganta Aikin Gina Tsarin Masana'antu Na Zamani Na Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Matatun mai

Yadda Sojoji Suka Tarwatsa Haramtattun Matatun Mai 14 A Yankin Neja Delta 

November 10, 2025
Jibrin Kofa

Ɗan Majalisar Wakilai, Jibrin Ƙofa Ya Sauya Sheƙa Daga NNPP Zuwa APC

November 10, 2025
Boko haram

Sojoji Sun Fatattaki Boko Haram, Sun Ceto Mutane 86 Da Aka Sace A Borno

November 10, 2025
Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Ci Gaba Da Zama Muhimmin Ginshiki Ga Ci Gaban Nahiyar 

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Ci Gaba Da Zama Muhimmin Ginshiki Ga Ci Gaban Nahiyar 

November 9, 2025
An Rufe Taron Kolin Wuzhen Na Ayyukan Yanar Gizo Na Duniya Na Shekarar 2025

An Rufe Taron Kolin Wuzhen Na Ayyukan Yanar Gizo Na Duniya Na Shekarar 2025

November 9, 2025
Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL

Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL

November 9, 2025
Xi Ya Gana Da Shugabar IOC Tare Da Shugaban IOC Na Karramawa

Xi Ya Gana Da Shugabar IOC Tare Da Shugaban IOC Na Karramawa

November 9, 2025
CMG Ya Cimma Yarjejeniyar Samun Iznin Watsa Shirye-shiryen Wasannin Olympics Daga Shekarar 2026 Zuwa 2032

CMG Ya Cimma Yarjejeniyar Samun Iznin Watsa Shirye-shiryen Wasannin Olympics Daga Shekarar 2026 Zuwa 2032

November 9, 2025
Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Na Gwaji

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Na Gwaji

November 9, 2025
Shugaba Xi Ya Ayyana Bude Gasar Wasanni Ta Kasa Karo Na 15

Shugaba Xi Ya Ayyana Bude Gasar Wasanni Ta Kasa Karo Na 15

November 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.