• English
  • Business News
Sunday, June 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wasu Likitoci Sun Bude Kungiyar Kula Da Marasa Lafiya Kyauta A Abuja

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
in Labarai
0
Wasu Likitoci Sun Bude Kungiyar Kula Da Marasa Lafiya Kyauta A Abuja
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu likitoci sun bude kungiyar kula da marasa lafiya kyauta a Abuja, domin taimaka wa ‘yan Nijeriya wajen samun lafiya.

Kwararriya Nas, Miss Angela Brown wacce ta yi aiki a Kasar Amurka, ita ce ta bayyana hakan lokacin da take ganawa da manema labarai da wata kungiyar mai suna ‘Lan Health Initiatibe’ ta gudanar da taro da ya gudana a ofishin kungiyar da ke Wuse 2 a cikin Abuja.

Ta bayyana cewa Kungiyar Likitoci Masu Zaman Kansu ne makasudin kiran wan-nan taron, domin ‘yan jarida su ne wadanda za su sanar da ‘yan Nijeriya. Ta ce akwai kungiyar mai zaman kanta da take kula da lafiyar ‘yan Nijeriya kyauta ba tare da sun ba da ko kwabo ba.

  • Yawaitar Al’umma: Martanin Karl Marx Ga Rabaran Malthus

Ta ci gaba da bayanin cewa ba ita daya ba ce domin kuwa da akwai Dakta Inkechi Mbaezue, sai kuma Dakta Muoneke Lotachukwu wadanda kamar yadda ta kara jaddadawa duk ‘yan Nijeriya ne wadanda a shekarun baya suna zuwa gida Nijeri-ya tun daga Kasar Amerika domin su duba marasa lafiya tare da ba su magani, amma sai suka lura duk wannan ba zai cika masu burin da suke da shi ba, wanda daga karshe suka yanke shawarar dawowa gida Nijeriya. Sai dai kuma ta ce Dakta Muoneke Lotachukwu har yanzu ita tana can Amerika.

Ta ci gaba da bayanin cewa a shekarar 2019, akwai matsalar da ta shafi shaye- shayen miyagan kwayoyi a tsakanin matasa, wanda abin da ya ba su kwarin gwi-wa kenan na tunkabar hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA), inda suka bayyana musu cewa za su bude wurin kulawa da masu shan miyagun kwayoyi, wanda daga karshe za su iya barin halin shaye- shayen da kuma ma-ganar wayar da kan mutane dangane da illar yin ta’ammuli da miyagun kwayoyi saboda matsalolin da suke tattare shi.

Labarai Masu Nasaba

Batun Rushe Gidaje A Unguwar Rimin Zakara Ba Gaskiya Ba Ne – Alhaji Naziru 

FIRS Ta Umarci A Rika Bude Ofishoshin Karbar Haraji A karshen Mako

Ta ce da yake da akwai ‘yan Nijeriya masu yawa da suke fama da cututtuka daban- daban sai suka yi shawarar bude ofishi a Nijeriya, domin sun san da akwai mutane wadanda suka fuskanta matsalolin da suka shafi lafiyarsu.

Ta ce akwai hanyoyin da ake bullowa cutar rashin lafiya da ta shafi kwakwalwa da dai sauran cututtuka.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shin ‘Yan Nijeriya Za Su Koma Hayyacinsu Na Girmama Shugabanni? (Ra’ayi)

Next Post

Kokarin Mayar Da Talaka Saniyar Ware (Nazari)

Related

Batun Rushe Gidaje A Unguwar Rimin Zakara Ba Gaskiya Ba Ne – Alhaji Naziru 
Labarai

Batun Rushe Gidaje A Unguwar Rimin Zakara Ba Gaskiya Ba Ne – Alhaji Naziru 

1 hour ago
FIRS Ta Umarci A Rika Bude Ofishoshin Karbar Haraji A karshen Mako
Labarai

FIRS Ta Umarci A Rika Bude Ofishoshin Karbar Haraji A karshen Mako

10 hours ago
EFCC Ta Gurfanar Da Wasu Kamfanoni Biyu Gaban Kuliya Bisa Damfarar Naira Miliyan 80
Labarai

EFCC Ta Gurfanar Da Wasu Kamfanoni Biyu Gaban Kuliya Bisa Damfarar Naira Miliyan 80

12 hours ago
Bam Ya Fashe A Kano, Ya Kashe Mutane 5
Manyan Labarai

Bam Ya Fashe A Kano, Ya Kashe Mutane 5

18 hours ago
Ƴan Ta’adda Sun Kashe Matafiya 12 A Filato 
Manyan Labarai

Ƴan Ta’adda Sun Kashe Matafiya 12 A Filato 

18 hours ago
Kuratan Sojoji 1,196 Aka Yaye A Makarantar Horar Da Sojoji Ta Zariya
Labaran Kasuwanci

Kuratan Sojoji 1,196 Aka Yaye A Makarantar Horar Da Sojoji Ta Zariya

19 hours ago
Next Post
Kokarin Mayar Da Talaka Saniyar Ware (Nazari)

Kokarin Mayar Da Talaka Saniyar Ware (Nazari)

LABARAI MASU NASABA

Liverpool Za Ta Kece Raini Da Bournemouth, Arsena Za Ta Bakunci Man Utd A Wasan Mako Na Firimiya Ta Baɗi

Liverpool Za Ta Kece Raini Da Bournemouth, Arsena Za Ta Bakunci Man Utd A Wasan Mako Na Firimiya Ta Baɗi

June 22, 2025
Batun Rushe Gidaje A Unguwar Rimin Zakara Ba Gaskiya Ba Ne – Alhaji Naziru 

Batun Rushe Gidaje A Unguwar Rimin Zakara Ba Gaskiya Ba Ne – Alhaji Naziru 

June 22, 2025
FIRS Ta Umarci A Rika Bude Ofishoshin Karbar Haraji A karshen Mako

FIRS Ta Umarci A Rika Bude Ofishoshin Karbar Haraji A karshen Mako

June 21, 2025
CMG Ya Ja Hankulan Baki A Dandalin Tattaunawar Tattalin Arziki Na Kasa Da Kasa Na St. Petersburg Karo Na 28 

CMG Ya Ja Hankulan Baki A Dandalin Tattaunawar Tattalin Arziki Na Kasa Da Kasa Na St. Petersburg Karo Na 28 

June 21, 2025
Yankin Taiwan Ya Yi Taron Bikin Bauta Na Kakan Gargajiyar Sin Fuxi

Yankin Taiwan Ya Yi Taron Bikin Bauta Na Kakan Gargajiyar Sin Fuxi

June 21, 2025
EFCC Ta Gurfanar Da Wasu Kamfanoni Biyu Gaban Kuliya Bisa Damfarar Naira Miliyan 80

EFCC Ta Gurfanar Da Wasu Kamfanoni Biyu Gaban Kuliya Bisa Damfarar Naira Miliyan 80

June 21, 2025
Sin A Shirye Take Ta Yi Aiki Da Rasha Don Daukaka Amincewar Juna Ta Fuskar Siyasa Da Karfafa Muradun Juna

Sin A Shirye Take Ta Yi Aiki Da Rasha Don Daukaka Amincewar Juna Ta Fuskar Siyasa Da Karfafa Muradun Juna

June 21, 2025
Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 

Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 

June 21, 2025
Tottenham Da West Ham Sun Nuna Sha’awar Daukar Dan Wasan Nijeriya Raphael Onyedika

Tottenham Da West Ham Sun Nuna Sha’awar Daukar Dan Wasan Nijeriya Raphael Onyedika

June 21, 2025
Wakilin Sin Ya Yi Kira A Yayyafa Ruwa Ga Rikicin Isra’ila Da Iran

Wakilin Sin Ya Yi Kira A Yayyafa Ruwa Ga Rikicin Isra’ila Da Iran

June 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.