• English
  • Business News
Tuesday, August 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wasu Likitoci Sun Bude Kungiyar Kula Da Marasa Lafiya Kyauta A Abuja

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
in Labarai
0
Wasu Likitoci Sun Bude Kungiyar Kula Da Marasa Lafiya Kyauta A Abuja
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu likitoci sun bude kungiyar kula da marasa lafiya kyauta a Abuja, domin taimaka wa ‘yan Nijeriya wajen samun lafiya.

Kwararriya Nas, Miss Angela Brown wacce ta yi aiki a Kasar Amurka, ita ce ta bayyana hakan lokacin da take ganawa da manema labarai da wata kungiyar mai suna ‘Lan Health Initiatibe’ ta gudanar da taro da ya gudana a ofishin kungiyar da ke Wuse 2 a cikin Abuja.

Ta bayyana cewa Kungiyar Likitoci Masu Zaman Kansu ne makasudin kiran wan-nan taron, domin ‘yan jarida su ne wadanda za su sanar da ‘yan Nijeriya. Ta ce akwai kungiyar mai zaman kanta da take kula da lafiyar ‘yan Nijeriya kyauta ba tare da sun ba da ko kwabo ba.

  • Yawaitar Al’umma: Martanin Karl Marx Ga Rabaran Malthus

Ta ci gaba da bayanin cewa ba ita daya ba ce domin kuwa da akwai Dakta Inkechi Mbaezue, sai kuma Dakta Muoneke Lotachukwu wadanda kamar yadda ta kara jaddadawa duk ‘yan Nijeriya ne wadanda a shekarun baya suna zuwa gida Nijeri-ya tun daga Kasar Amerika domin su duba marasa lafiya tare da ba su magani, amma sai suka lura duk wannan ba zai cika masu burin da suke da shi ba, wanda daga karshe suka yanke shawarar dawowa gida Nijeriya. Sai dai kuma ta ce Dakta Muoneke Lotachukwu har yanzu ita tana can Amerika.

Ta ci gaba da bayanin cewa a shekarar 2019, akwai matsalar da ta shafi shaye- shayen miyagan kwayoyi a tsakanin matasa, wanda abin da ya ba su kwarin gwi-wa kenan na tunkabar hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA), inda suka bayyana musu cewa za su bude wurin kulawa da masu shan miyagun kwayoyi, wanda daga karshe za su iya barin halin shaye- shayen da kuma ma-ganar wayar da kan mutane dangane da illar yin ta’ammuli da miyagun kwayoyi saboda matsalolin da suke tattare shi.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Ta Sake Gargadin Jihohin Arewa 9 Kan Afkuwar Ambaliya 

ECOWAS Za Ta Kaddamar Da Rundunar Yaki Da Ta’addanci Mai Jami’ai 260,000

Ta ce da yake da akwai ‘yan Nijeriya masu yawa da suke fama da cututtuka daban- daban sai suka yi shawarar bude ofishi a Nijeriya, domin sun san da akwai mutane wadanda suka fuskanta matsalolin da suka shafi lafiyarsu.

Ta ce akwai hanyoyin da ake bullowa cutar rashin lafiya da ta shafi kwakwalwa da dai sauran cututtuka.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shin ‘Yan Nijeriya Za Su Koma Hayyacinsu Na Girmama Shugabanni? (Ra’ayi)

Next Post

Kokarin Mayar Da Talaka Saniyar Ware (Nazari)

Related

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Sake Gargadin Jihohin Arewa 9 Kan Afkuwar Ambaliya 

6 hours ago
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3 Da Kubutar Da Mutum 16 Da Aka Sace A Kaduna
Labarai

ECOWAS Za Ta Kaddamar Da Rundunar Yaki Da Ta’addanci Mai Jami’ai 260,000

7 hours ago
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu
Manyan Labarai

Zargin Babban Hadimin Gwamnan Kano Ya Karkatar Da Kuɗaɗen Jama’a Ba Gaskiya Ba Ne

8 hours ago
Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya
Labarai

Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

9 hours ago
Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF
Manyan Labarai

Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF

10 hours ago
Gwamnatin Sokoto Ta Ƙaryata Rahoton NBS Kan Talauci, Ta Ƙaddamar Da Sabon Bincike
Manyan Labarai

Gwamnatin Sokoto Ta Ƙaryata Rahoton NBS Kan Talauci, Ta Ƙaddamar Da Sabon Bincike

13 hours ago
Next Post
Kokarin Mayar Da Talaka Saniyar Ware (Nazari)

Kokarin Mayar Da Talaka Saniyar Ware (Nazari)

LABARAI MASU NASABA

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

August 25, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

August 25, 2025
CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

August 25, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

Gwamnatin Tarayya Ta Sake Gargadin Jihohin Arewa 9 Kan Afkuwar Ambaliya 

August 25, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3 Da Kubutar Da Mutum 16 Da Aka Sace A Kaduna

ECOWAS Za Ta Kaddamar Da Rundunar Yaki Da Ta’addanci Mai Jami’ai 260,000

August 25, 2025
Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

August 25, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

Zargin Babban Hadimin Gwamnan Kano Ya Karkatar Da Kuɗaɗen Jama’a Ba Gaskiya Ba Ne

August 25, 2025
Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

August 25, 2025
Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

August 25, 2025
Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

August 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.