ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wasu Likitoci Sun Bude Kungiyar Kula Da Marasa Lafiya Kyauta A Abuja

by Idris Aliyu Daudawa
4 years ago
Likitoci

Wasu likitoci sun bude kungiyar kula da marasa lafiya kyauta a Abuja, domin taimaka wa ‘yan Nijeriya wajen samun lafiya.

Kwararriya Nas, Miss Angela Brown wacce ta yi aiki a Kasar Amurka, ita ce ta bayyana hakan lokacin da take ganawa da manema labarai da wata kungiyar mai suna ‘Lan Health Initiatibe’ ta gudanar da taro da ya gudana a ofishin kungiyar da ke Wuse 2 a cikin Abuja.

Ta bayyana cewa Kungiyar Likitoci Masu Zaman Kansu ne makasudin kiran wan-nan taron, domin ‘yan jarida su ne wadanda za su sanar da ‘yan Nijeriya. Ta ce akwai kungiyar mai zaman kanta da take kula da lafiyar ‘yan Nijeriya kyauta ba tare da sun ba da ko kwabo ba.

ADVERTISEMENT
  • Yawaitar Al’umma: Martanin Karl Marx Ga Rabaran Malthus

Ta ci gaba da bayanin cewa ba ita daya ba ce domin kuwa da akwai Dakta Inkechi Mbaezue, sai kuma Dakta Muoneke Lotachukwu wadanda kamar yadda ta kara jaddadawa duk ‘yan Nijeriya ne wadanda a shekarun baya suna zuwa gida Nijeri-ya tun daga Kasar Amerika domin su duba marasa lafiya tare da ba su magani, amma sai suka lura duk wannan ba zai cika masu burin da suke da shi ba, wanda daga karshe suka yanke shawarar dawowa gida Nijeriya. Sai dai kuma ta ce Dakta Muoneke Lotachukwu har yanzu ita tana can Amerika.

Ta ci gaba da bayanin cewa a shekarar 2019, akwai matsalar da ta shafi shaye- shayen miyagan kwayoyi a tsakanin matasa, wanda abin da ya ba su kwarin gwi-wa kenan na tunkabar hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA), inda suka bayyana musu cewa za su bude wurin kulawa da masu shan miyagun kwayoyi, wanda daga karshe za su iya barin halin shaye- shayen da kuma ma-ganar wayar da kan mutane dangane da illar yin ta’ammuli da miyagun kwayoyi saboda matsalolin da suke tattare shi.

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

Ta ce da yake da akwai ‘yan Nijeriya masu yawa da suke fama da cututtuka daban- daban sai suka yi shawarar bude ofishi a Nijeriya, domin sun san da akwai mutane wadanda suka fuskanta matsalolin da suka shafi lafiyarsu.

Ta ce akwai hanyoyin da ake bullowa cutar rashin lafiya da ta shafi kwakwalwa da dai sauran cututtuka.

Likitoci
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Rayuwar Galadiman Kano Alhaji Tijjani Hashim (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kyamar Baƙi: An Sake Kwaso Ƴan Nijeriya 83 Daga Afirka Ta Kudu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 60 Da Kayan Aiki A Edo
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tsohon Shugaban Ƙasa Jonathan Ya Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Ƙasa 18 A Jihar Bauchi

MASU ALAKA

'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina
Labarai

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare
Labarai

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Next Post
Kokarin Mayar Da Talaka Saniyar Ware (Nazari)

Kokarin Mayar Da Talaka Saniyar Ware (Nazari)

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.