• English
  • Business News
Wednesday, July 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wasu Likitoci Sun Bude Kungiyar Kula Da Marasa Lafiya Kyauta A Abuja

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
in Labarai
0
Wasu Likitoci Sun Bude Kungiyar Kula Da Marasa Lafiya Kyauta A Abuja
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu likitoci sun bude kungiyar kula da marasa lafiya kyauta a Abuja, domin taimaka wa ‘yan Nijeriya wajen samun lafiya.

Kwararriya Nas, Miss Angela Brown wacce ta yi aiki a Kasar Amurka, ita ce ta bayyana hakan lokacin da take ganawa da manema labarai da wata kungiyar mai suna ‘Lan Health Initiatibe’ ta gudanar da taro da ya gudana a ofishin kungiyar da ke Wuse 2 a cikin Abuja.

Ta bayyana cewa Kungiyar Likitoci Masu Zaman Kansu ne makasudin kiran wan-nan taron, domin ‘yan jarida su ne wadanda za su sanar da ‘yan Nijeriya. Ta ce akwai kungiyar mai zaman kanta da take kula da lafiyar ‘yan Nijeriya kyauta ba tare da sun ba da ko kwabo ba.

  • Yawaitar Al’umma: Martanin Karl Marx Ga Rabaran Malthus

Ta ci gaba da bayanin cewa ba ita daya ba ce domin kuwa da akwai Dakta Inkechi Mbaezue, sai kuma Dakta Muoneke Lotachukwu wadanda kamar yadda ta kara jaddadawa duk ‘yan Nijeriya ne wadanda a shekarun baya suna zuwa gida Nijeri-ya tun daga Kasar Amerika domin su duba marasa lafiya tare da ba su magani, amma sai suka lura duk wannan ba zai cika masu burin da suke da shi ba, wanda daga karshe suka yanke shawarar dawowa gida Nijeriya. Sai dai kuma ta ce Dakta Muoneke Lotachukwu har yanzu ita tana can Amerika.

Ta ci gaba da bayanin cewa a shekarar 2019, akwai matsalar da ta shafi shaye- shayen miyagan kwayoyi a tsakanin matasa, wanda abin da ya ba su kwarin gwi-wa kenan na tunkabar hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA), inda suka bayyana musu cewa za su bude wurin kulawa da masu shan miyagun kwayoyi, wanda daga karshe za su iya barin halin shaye- shayen da kuma ma-ganar wayar da kan mutane dangane da illar yin ta’ammuli da miyagun kwayoyi saboda matsalolin da suke tattare shi.

Labarai Masu Nasaba

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

Ta ce da yake da akwai ‘yan Nijeriya masu yawa da suke fama da cututtuka daban- daban sai suka yi shawarar bude ofishi a Nijeriya, domin sun san da akwai mutane wadanda suka fuskanta matsalolin da suka shafi lafiyarsu.

Ta ce akwai hanyoyin da ake bullowa cutar rashin lafiya da ta shafi kwakwalwa da dai sauran cututtuka.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shin ‘Yan Nijeriya Za Su Koma Hayyacinsu Na Girmama Shugabanni? (Ra’ayi)

Next Post

Kokarin Mayar Da Talaka Saniyar Ware (Nazari)

Related

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa
Labarai

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

5 hours ago
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya
Labarai

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

5 hours ago
Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma
Labarai

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

6 hours ago
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100
Labarai

Askarawan Zamfara Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga, Kacalla Ɗanbokolo Ubangidan Turji

7 hours ago
Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano
Manyan Labarai

Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

8 hours ago
Ba Gaskiya Ba Ne: Ɓarayi Ba Su Sace Ɗan Uwan Gwamnan Zamfara Ba
Labarai

Ba Gaskiya Ba Ne: Ɓarayi Ba Su Sace Ɗan Uwan Gwamnan Zamfara Ba

9 hours ago
Next Post
Kokarin Mayar Da Talaka Saniyar Ware (Nazari)

Kokarin Mayar Da Talaka Saniyar Ware (Nazari)

LABARAI MASU NASABA

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

July 1, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

July 1, 2025
An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

July 1, 2025
Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

July 1, 2025
Kayan Aro Baya Rufe Katara

Kayan Aro Baya Rufe Katara

July 1, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

Askarawan Zamfara Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga, Kacalla Ɗanbokolo Ubangidan Turji

July 1, 2025
Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar

Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar

July 1, 2025
Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

July 1, 2025
Fahimtar Sabon Tunani: Yadda Sin Ta Samu Bunkasa A Tarihi Ta Hanyar Juyin Juya Halin Da Take Yi Wa Kanta 

Fahimtar Sabon Tunani: Yadda Sin Ta Samu Bunkasa A Tarihi Ta Hanyar Juyin Juya Halin Da Take Yi Wa Kanta 

July 1, 2025
An Yi Bikin Kade-Kade Don Taya Murnar Cika Shekaru 104 Da Kafuwar JKS

An Yi Bikin Kade-Kade Don Taya Murnar Cika Shekaru 104 Da Kafuwar JKS

July 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.