• English
  • Business News
Wednesday, May 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wasu Sanatoci Za Su Kalubalanci Nasarar Zaben Akpabio A Kotu

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Siyasa
0
Wakili Ya Rasu Kwana 3 Da Karewar Wa’adinsa A Matsayin Dan Majalisar Dokokin Jihar Bauchi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Har zuwa yanzu dai tsugume ba ta kare ba kan shugabancin majalisar kasa ta 10 yayin da wasu fusatattun Sanatoci suka kammala shirye-shiryen garzayawa Kotu domin kalubalantar nasarar da Godswill Akpabio ya samu a matsayin shugaban majalisar dattawa.

Kamar yadda LEADERSHIP ta gano cewa, ‘Yan majalisar sun nuna rashin gamsuwarsu kan kuri’un da aka yi amfani da su a wajen zaben shugaban majalisar dattawan da zargin an tabka magudi a zaben.

  • Sanata Akpabio Ya Lashe Zaben Shugaban Majalisar Dattawa
  • An Rantsar Da Akpabio A Matsayin Shugaban Majalisar Dattawa Na 13

An kuma gano bayan zaben na majalisar dattawa ta 10, wasu Sanatoci na shirin yin tutsu ga jam’iyyar APC da barazanar ficewa daga cikinta.

Wata majiya daga majalisar ta shaida wa wakilinmu cewa Sanatoci 22 sun gama shirin sauya sheka zuwa wasu Jam’iyyun siyasa, ta yadda ‘yan adawa za su samu rinjaye a zauren majalisar.

Muddin wannan shirin ya tabbata, Jam’iyyun adawa za su samu mambobi 72 (Sanatoci) yayin da kuma APC za ta samu ragowar Sanatoci 37 kacal.

Labarai Masu Nasaba

Rikicin Ribas: Fubara Ya Ce Ya San Yadda Zai Magance Matsalar, Ya GargaÉ—i Magoya Bayansa

Wike Ya GargaÉ—i PDP Kan Bai Wa ÆŠan Arewa Takara A 2027

Sai dai kuma tsohon mai tsawatarwa na majalisar dattawa, Sanata Orji Uzor Kalu, ya karyata zargin da wasu abokan aikinsa sanatoci suka yi, tare da cewa ba wasa Sanatocin suka yi ba a ranar 13 ga watan Yuni da suka zabi Akpabio a matsayin shugaban majalisar dattawa.

An gano Kalu wani faifayin bidiyo, ya ce, “A zahirin gaskiya zaben majalisar dattawa ya gudana bisa inganci. Sanata Akpabio ya ci zabensa. An yi bisa inganci kuma sahihin zabe.”

Kalu ya ce, ba a taba yin majalisa biyu ba, majalisa daya ce kuma sun riga sun kafata a ranar 13 ga watan Yuni tare da zaben shugaba da mataimaki.

To sai dai Sanatocin da suka zanta da wakilinmu sun yi watsi da ikirarin Kalu, suna masu hakikancewa kan ba za su bari sabon shugaban majalisar ya kammala wa’adinsa ba.

Wasu Sanatoci biyu daga arewa maso gabas masu ra’ayi irin fusatattun Sanatocin, sun ce, an malkwada zaben ne kawai domin a dakile takarar Sanata Abdul’aziz Yari.

Daya daga cikin Sanatocin wanda ya bukaci a sakaya sunansa ya ce, “Duk da an yi zabe har ma Akpabio ya samu nasara, amma akwai tulin ayoyin tambaya a kasa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AkpabioSanatociShugabancin Majalisar Dattawa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Hajj 2023: NAHCON Ta Cancanci Yabo Da Jinjina Ba Kushe Ba – Almakura

Next Post

Dole Ne Mace Ta Gaya Wa Mijinta Gaskiya Domin Ranar Hisabi – Matar Gwamnan Jigawa

Related

Rikicin Ribas: Fubara Ya Ce Ya San Yadda Zai Magance Matsalar, Ya GargaÉ—i Magoya Bayansa
Labarai

Rikicin Ribas: Fubara Ya Ce Ya San Yadda Zai Magance Matsalar, Ya GargaÉ—i Magoya Bayansa

1 day ago
Wike Ya GargaÉ—i PDP Kan Bai Wa ÆŠan Arewa Takara A 2027
Siyasa

Wike Ya GargaÉ—i PDP Kan Bai Wa ÆŠan Arewa Takara A 2027

1 day ago
NNPP Ta Yi Asarar Ɗan Majalisa A Kano, Ya Koma APC
Siyasa

NNPP Ta Yi Asarar Ɗan Majalisa A Kano, Ya Koma APC

2 days ago
Uwargidan Jonathan Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Remi Tinubu
Siyasa

Uwargidan Jonathan Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Remi Tinubu

3 days ago
Martanin Kwankwaso Ga Kawu Sumaila Da Sauran Masu Ficewa Daga NNPP
Siyasa

Martanin Kwankwaso Ga Kawu Sumaila Da Sauran Masu Ficewa Daga NNPP

4 days ago
Dalilin Gwamnatin Kano Na Haramta Shirye-shiryen Siyasa Kai Tsaye
Siyasa

Dalilin Gwamnatin Kano Na Haramta Shirye-shiryen Siyasa Kai Tsaye

6 days ago
Next Post
Dole Ne Mace Ta Gaya Wa Mijinta Gaskiya Domin Ranar Hisabi – Matar Gwamnan Jigawa

Dole Ne Mace Ta Gaya Wa Mijinta Gaskiya Domin Ranar Hisabi - Matar Gwamnan Jigawa

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

May 14, 2025
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

May 14, 2025
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

May 14, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

JAMB: TangarÉ—ar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

May 14, 2025
A Sa Hikima Da Dabara Yayin Da Ake “Wasan Kati ” Da Kasar Amurka

A Sa Hikima Da Dabara Yayin Da Ake “Wasan Kati ” Da Kasar Amurka

May 14, 2025
ÆŠan Wasan Super Eagles Na Tsaka Mai Wuya Bayan An Yi Masa Tiyata

ÆŠan Wasan Super Eagles Na Tsaka Mai Wuya Bayan An Yi Masa Tiyata

May 14, 2025
Tattalin ArziÆ™in Nijeriya Ya BunÆ™asa, Amma Farashin Kayayyaki Na Ci Gaba Da Tashi – Bankin Duniya

Tattalin ArziÆ™in Nijeriya Ya BunÆ™asa, Amma Farashin Kayayyaki Na Ci Gaba Da Tashi – Bankin Duniya

May 14, 2025
Sin Ta Daidaita Harajin Fito Kan Hajojin Amurka Da Ake Shigarwa Kasar

Sin Ta Daidaita Harajin Fito Kan Hajojin Amurka Da Ake Shigarwa Kasar

May 14, 2025
Amurka Da Saudiyya Sun Ƙulla Yarjejeniyar Dala Biliyan 600 Kan Tsaro, Makamashi Da Fasaha

Amurka Da Saudiyya Sun Ƙulla Yarjejeniyar Dala Biliyan 600 Kan Tsaro, Makamashi Da Fasaha

May 14, 2025
Peng Liyuan Da Uwar Gidan Shugaban Kasar Brazil Sun Ziyarci Babban Zauren Nuna Fasahohin Nishadantarwa Ta Kasar Sin

Peng Liyuan Da Uwar Gidan Shugaban Kasar Brazil Sun Ziyarci Babban Zauren Nuna Fasahohin Nishadantarwa Ta Kasar Sin

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.