ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Rantsar Da Akpabio A Matsayin Shugaban Majalisar Dattawa Na 13

by Sadiq
3 years ago
Akpabio

An rantsar da zababben Sanata mai wakiltar Akwa Ibom ta Kudu-maso-Yamma, Godswill Akpabio a matsayin Shugaban Majalisar Dattawa na 13 da safiyar Talata.

An rantsar da shi da misalin karfe 9:40 na safe.

  • Da Dumi-Dumi: Akpabio Ya Lashe Zaben Shugaban Majalisar Dattawa
  • Tinubu Bai Bude Iyakokin Nijeriya Ba -Kwastam

Tsohon Gwamnan Akwa Ibom ya doke zababben Sanatan Zamfara ta Yamma, Abdul’aziz Yari a zaben Shugaban Majalisar Dattawa ta 10.

ADVERTISEMENT

Akpabio ya samu kuri’u 63 daga cikin kuri’u 109 da aka kada, yayin da Sanata Yari, wanda ya zama Sanata a karon farko, ya samu kuri’u 46.

An dai samu sabani kan batun nadin Yari, amma aka yi watsi da shi a kan cewa shi tsohon dan majalisar wakilai ne kuma dokar majalisar dattawa ta amince masa ya tsaya takara.

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Tun da farko, zababben Sanatan Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya zabi Sanata Godswill Akpabio a matsayin shugaban majalisar dattawa.

Zababben Sanata mai wakiltar Ogun ta Yamma, Solomon Adeola ne ya goyi bayan nadin.

Haka kuma, zababben Sanatan Adamawa ta Arewa, Ishaku Abbo, shi ne ya tsayar da Abdulazeez Yari, sannan kuma zababben Sanata Jimoh Ibrahim ya goyi bayan Yari.

Sai dai magatakardar Majalisar (CNA), Magaji Tambuwal, ya yi fatali da korafin Tahir Monguno, inda ya bayyana cewa dokar ta bai wa tsohon dan majalisar wakilai da aka zaba a majalisar dattawa.

Daga nan ne CNA ya ayyana rufe nade-naden kuma aka fara kada kuri’a tare da bayyana sakamakon zaben daga baya.

Kimanin gwamnoni hudu na APC da PDP ne aka tura su marawa Akpabio baya.

Gwamnonin Hope Uzodimma na jihar Imo, Seyi Makinde na jihar Oyo da Yahaya Bello na jihar Kogi, da dai sauransu, sun halarci zaben domin kaddamar da majalisar dattawa ta 10.

MASU ALAKA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi
Manyan Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Next Post
An Rantsar Da Akpabio A Matsayin Shugaban Majalisar Dattawa Na 13

Sanata Barau Ya Zama Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.