ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Rantsar Da Akpabio A Matsayin Shugaban Majalisar Dattawa Na 13

by Sadiq
3 years ago
Akpabio

An rantsar da zababben Sanata mai wakiltar Akwa Ibom ta Kudu-maso-Yamma, Godswill Akpabio a matsayin Shugaban Majalisar Dattawa na 13 da safiyar Talata.

An rantsar da shi da misalin karfe 9:40 na safe.

  • Da Dumi-Dumi: Akpabio Ya Lashe Zaben Shugaban Majalisar Dattawa
  • Tinubu Bai Bude Iyakokin Nijeriya Ba -Kwastam

Tsohon Gwamnan Akwa Ibom ya doke zababben Sanatan Zamfara ta Yamma, Abdul’aziz Yari a zaben Shugaban Majalisar Dattawa ta 10.

ADVERTISEMENT

Akpabio ya samu kuri’u 63 daga cikin kuri’u 109 da aka kada, yayin da Sanata Yari, wanda ya zama Sanata a karon farko, ya samu kuri’u 46.

An dai samu sabani kan batun nadin Yari, amma aka yi watsi da shi a kan cewa shi tsohon dan majalisar wakilai ne kuma dokar majalisar dattawa ta amince masa ya tsaya takara.

LABARAI MASU NASABA

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

Tun da farko, zababben Sanatan Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya zabi Sanata Godswill Akpabio a matsayin shugaban majalisar dattawa.

Zababben Sanata mai wakiltar Ogun ta Yamma, Solomon Adeola ne ya goyi bayan nadin.

Haka kuma, zababben Sanatan Adamawa ta Arewa, Ishaku Abbo, shi ne ya tsayar da Abdulazeez Yari, sannan kuma zababben Sanata Jimoh Ibrahim ya goyi bayan Yari.

Sai dai magatakardar Majalisar (CNA), Magaji Tambuwal, ya yi fatali da korafin Tahir Monguno, inda ya bayyana cewa dokar ta bai wa tsohon dan majalisar wakilai da aka zaba a majalisar dattawa.

Daga nan ne CNA ya ayyana rufe nade-naden kuma aka fara kada kuri’a tare da bayyana sakamakon zaben daga baya.

Kimanin gwamnoni hudu na APC da PDP ne aka tura su marawa Akpabio baya.

Gwamnonin Hope Uzodimma na jihar Imo, Seyi Makinde na jihar Oyo da Yahaya Bello na jihar Kogi, da dai sauransu, sun halarci zaben domin kaddamar da majalisar dattawa ta 10.

MASU ALAKA

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato
Manyan Labarai

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu
Manyan Labarai

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

September 9, 2026
’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja

September 9, 2026
Next Post
An Rantsar Da Akpabio A Matsayin Shugaban Majalisar Dattawa Na 13

Sanata Barau Ya Zama Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa

LABARAI MASU NASABA

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026
Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

September 9, 2026
Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa

Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa

September 9, 2026
Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

September 9, 2026
Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

September 9, 2026
Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin

Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin

September 9, 2026
“Ajin Tashar Sararin Samaniya Na Hong Kong Da Macau” Ya Kara Wa Matasa Sha’awar Kimiyya Da Karfafa Kishin Kasa

“Ajin Tashar Sararin Samaniya Na Hong Kong Da Macau” Ya Kara Wa Matasa Sha’awar Kimiyya Da Karfafa Kishin Kasa

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.