• English
  • Business News
Friday, June 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama

by Ibrahim Bala
2 months ago
in Labarai
0
Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu Alaikum Wa Rahmatullahi Ta’ala Wa Barakatuhu.

Muna godiya ga Allah me kowa me komai daya ba mu ikon numfashi, mu ci mu sha mu kwanta mu tashi cikin yardar sa. Kamar kowane mako yau ma filin na tafe da wani batun wanda ya kamata a duba kuma a rika kulawa domin ingantuwar tarbiyya.

A yau zan yi magana ne a kan abin da ya shafi social media wato yanar gizo-gizo, da yawa daga cikin mutane ba su sani ba ko kuma an sani an danne ko ba a nemi sanin ba.

Wayar salula da ake gani ko yanar gizo-gizo tana dab da kai mu wutar jahannama saboda abubuwan da muke yadawa muna kusan fita daga addininmu na musulunci, kusan ma wasu abubuwan mutum yana yin shirka ba tare da ya sani ba.

Na farko muna kusan hada wasu mutane da ubangiji wajen kaunarsu ko wajen yabonsu, wanda kuma Allah baya son kishiya mun riga mun sani. 

Labarai Masu Nasaba

Gwamnan Kaduna Ya Yunkura Don Warware Matsalolin Rashin Aikin Yi Ga Matasa – Dan Isan

Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta Kan Ƴan Ta’adda A Jihar Neja

Mutum ka ga a social media yana ta fostin din wani sai ka ga kamar Allah yake kodawa, wannan kirarin za ka ga Allah kadai ne me shi. Za ka ga mutum ya ce “Kai ne komai nawa, ka ne gata na” da dai sauransu to, wannan kuskure ne.

 

A wani bangaren irin bayanan da muke wani za a ga batsa ce wannan abubuwan sukan yi yaho a kafafen yada labarai ko yanar gizo-gizo, wanda idan wani ya koya ko ya dauka ko ya gani shi ma ya yada to, zunubin mutum yana kanka, ya kamata mu kiyaye.

Duk abin da ka yada idan ka yada alkhairi za ka samu lada, idan ka yada sharri za ka samu sharri. Ita waya da ku ke gani ba wai bature ya yi ta kawai dan ka yada abin da ka ga dama ba.

Na farko ga zumunci sannan zamani ya zo harkar kasuwanci, za ka iya yada abubuwan da ka ke siyarwa, idan fadakarwa ne za ka fadakar, amma dai irin abubuwan da muke yadawa barkatai ‘especially’ ‘yan mata za a ga abubuwan da ake ya wuce misali.

 

Su kan fitar da tsiraici mace ta dauki hoto ta nuna duk fa wanda ya ga wannan abun to, ba zai iya aurenki ba, ya kamata mu gane babu saurayin da zai ga budurwa a social media tana nuna jikinta/ tsiraicinta ya aure ta babu, ko shi waye magana ta domin Allah, ya kamata a kiyaye musamman mata su suke haka.

Sannan su ma samarin a kiyaye domin su suke tayawa ba dan suna tayawar ba matan ba za su rika sakawa ba, dole ya zamto cewa ana jan hankali wajen a bari a daina ko ba kanwarka bace ba kila ‘yarka ce, ko ba ‘yarka bace ba kila ‘yar’uwarka ce ko ba ‘yar’uwarka ba ce ba kila ‘yar’uwar wani ce, ko ‘yar’uwar abokinka ko kanwar abokinka, irin wadannan abubuwan idan muka hana su za mu ga to, gaba ma ‘ya’yanmu da za su taso ba za su tadda su ba.

 

Amma idan tun yanzu muke da damar da zamu hana mu tsawatar mu yi wa’azi mu yi nasiha a kai ba a daina ba to, lokacin kuma da babu kai sai ka ga abun ya zo a kan ‘ya’yanka su ma suna yi in ba a lura an fadakar ba.

Dan Allah dan Annabi mu yada abubuwan da zai zamo mana na alkhairi, za mu samu alkhairi idan muka yi na sharri zai zam mana sharri, ko masu yada yabon mutane musamman a bangare na siyasa mu yi hankali mu daina sa mutane a wani bangare wanda za a ga kamar ubangiji ne wannan.

Allah ya sa mu dace .


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: PhoneSalulaWaya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Martanin Kwankwaso Ga Kawu Sumaila Da Sauran Masu Ficewa Daga NNPP

Next Post

Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

Related

Gwamnan Kaduna Ya Yunkura Don Warware Matsalolin Rashin Aikin Yi Ga Matasa – Dan Isan
Labarai

Gwamnan Kaduna Ya Yunkura Don Warware Matsalolin Rashin Aikin Yi Ga Matasa – Dan Isan

14 minutes ago
Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta Kan Ƴan Ta’adda A Jihar Neja
Tsaro

Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta Kan Ƴan Ta’adda A Jihar Neja

36 minutes ago
Sarkin Yarbawan Funtuwa Ya Nemi A Daƙile Aiyukan Masu Ba ‘Yan Ta’adda Bayanan  Sirri
Labarai

Sarkin Yarbawan Funtuwa Ya Nemi A Daƙile Aiyukan Masu Ba ‘Yan Ta’adda Bayanan  Sirri

2 hours ago
Rundunar Sojin Nijeriya Ta Tabbatar Da Kisan Jami’anta A Kaduna Da Neja
Manyan Labarai

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Tabbatar Da Kisan Jami’anta A Kaduna Da Neja

3 hours ago
Amince Wa Al’umma Mallakar Makamai Zai Ƙara Tsananta Rashin Tsaro — IGP
Labarai

Amince Wa Al’umma Mallakar Makamai Zai Ƙara Tsananta Rashin Tsaro — IGP

5 hours ago
Wata 6 Da Haramta Kauyawa Day A Kano: Badalar Na Ci Gaba Da Gudana 
Labarai

Wata 6 Da Haramta Kauyawa Day A Kano: Badalar Na Ci Gaba Da Gudana 

6 hours ago
Next Post
Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

LABARAI MASU NASABA

Gwamnan Kaduna Ya Yunkura Don Warware Matsalolin Rashin Aikin Yi Ga Matasa – Dan Isan

Gwamnan Kaduna Ya Yunkura Don Warware Matsalolin Rashin Aikin Yi Ga Matasa – Dan Isan

June 27, 2025
Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta Kan Ƴan Ta’adda A Jihar Neja

Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta Kan Ƴan Ta’adda A Jihar Neja

June 27, 2025
2027: An Samu Ruɗani Kan Buƙatar Yi Wa ADA Rajista Don Ta Zama Jam’iyya

2027: An Samu Ruɗani Kan Buƙatar Yi Wa ADA Rajista Don Ta Zama Jam’iyya

June 27, 2025
Sarkin Yarbawan Funtuwa Ya Nemi A Daƙile Aiyukan Masu Ba ‘Yan Ta’adda Bayanan  Sirri

Sarkin Yarbawan Funtuwa Ya Nemi A Daƙile Aiyukan Masu Ba ‘Yan Ta’adda Bayanan  Sirri

June 27, 2025
Rundunar Sojin Nijeriya Ta Tabbatar Da Kisan Jami’anta A Kaduna Da Neja

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Tabbatar Da Kisan Jami’anta A Kaduna Da Neja

June 27, 2025
Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (3)

Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (3)

June 27, 2025
Amince Wa Al’umma Mallakar Makamai Zai Ƙara Tsananta Rashin Tsaro — IGP

Amince Wa Al’umma Mallakar Makamai Zai Ƙara Tsananta Rashin Tsaro — IGP

June 27, 2025
Wata 6 Da Haramta Kauyawa Day A Kano: Badalar Na Ci Gaba Da Gudana 

Wata 6 Da Haramta Kauyawa Day A Kano: Badalar Na Ci Gaba Da Gudana 

June 27, 2025
Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Yadda NATO Ta Yi Amfani Da Ita A Matsayin Dalilin Neman Fadada

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Yadda NATO Ta Yi Amfani Da Ita A Matsayin Dalilin Neman Fadada

June 26, 2025
Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi

Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi

June 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.