• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Waye Zai Lashe Kyautar Ballon d’Or?

by Abba Ibrahim Wada
4 weeks ago
in Wasanni
0
Waye Zai Lashe Kyautar Ballon d’Or?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A cikin wannan satin ne masu shirya bayar da kyautar Ballon d’Or ta gwarazan ‘yan kwallon kafa na duniya sun fitar da jerin ‘yan takara na shekarar 2025. Kamar yadda aka fara, yanzu ana tantance bajintar ‘yan kwallon ne daga 1 ga watan Agusta na shekarar da ta gabata.

Ana yi wa kyautar ta Ballon d’Or, wadda ake bayarwa a kasar Faransa, kallon mafi daraja da ake karrama ‘yan wasan kwallo da ita a duniya.

  • Rashin Zuwa Majalisa Ne Yasa Kamfani Auyo Ba Ya Ɗaukar Nauyin Ƙuduri – Inji Agbese
  • Hadin Tuwon Dawa

Amma a 2016, hukumar kwallon kafa ta duniya Fifa ta kirkiro tata kyautar mai suna The Best, wadda Cristiano Ronaldo ya zama dan wasa na farko da ya lashe ta. Dan wasan tsakiya na Manchester City Rodri ne ya lashe kyautar a bara bayan ya taimaka wa kasarsa Sifaniya lashe kofin gasar nahiyar Turai ta 2024 a Jamus.

‘Yan takarar lashe kyautar Ballon d’Or maza Ousmane Dembele (PSG kuma dan asalin France)

Gianluigi Donnarumma (PSG kuma dan asalin Italiya) Jude Bellingham (Real Madrid kuma dan asalin Burtaniya)

Labarai Masu Nasaba

Ba Lallai Ne FIFA Ta Cirewa Afrika Ta Kudu Maki 3 Ba – Rayond Hack

Nijeriya Ta Rasa Tikitin Kai Tsaye Na Zuwa Gasar Kofin Duniya 

Desire Doue (PSG kuma dan asalin France) Denzel Dumfries (Inter Milan kuma dan asalin Netherlands)

Serhou Guirassy (Borussia Dortmund kuma dan asalin Guinea) Erling Haaland (Man City kuma dan asalin Norway)

Biktor Gyokeres (Arsenal kuma dan asalin Sweden) Achraf Hakimi (PSG kuma dan asalin Morocco)

Harry Kane (Bayern Munich kuma dan asalin Burtaniya) Khbicha Kbaratskhelia (PSG kuma dan asalin Georgia)

Robert Lewandowski (Barcelona kuma dan asalin Poland) Aledis Mac Allister (Liberpool kuma dan asalin Argentina)

Lautaro Martinez (Inter Milan kuma dan asalin Argentina) Scott McTominay (Napoli kuma dan asalin Scotland)

Kylian Mbappe (Real Madrid kuma dan asalin France) Nuno Mendes (PSG kuma dan asalin Portugal)

Joao Nebes (PSG kuma dan asalin Portugal) Pedri (Barcelona kuma dan asalin Sifaniya) Cole Palmer (Chelsea kuma dan asalin Burtaniya) Michael Olise (Bayern Munich kuma dan asalin France) Raphinha (Barcelona kuma dan asalin Brazil)

Declan Rice (Arsenal kuma dan asalin Burtaniya) Fabian Ruiz (PSG kuma dan asalin Sifaniya) Birgil ban Dijk (Liberpool kuma dan asalin Netherlands) Binicius Jr (Real Madrid kuma dan asalin Brazil)

Mohamed Salah (Liberpool kuma dan asalin Egypt) Florian Wirtz (Liberpool kuma dan asalin Germany) Bitinha (PSG kuma dan asalin Portugal) Lamine Yamal (Barcelona kuma dan asalin Sifaniya)

 

‘Yantakarar Ballon d’Or Mata

Lucy Bronze (Chelsea kuma ‘yar asalin Burtaniya) Barbra Banda (Orlando Pride kuma ‘yar asalin Zambia) Aitana Bonmati (Barcelona kuma ‘yar asalin asalin Sifaniya)

Sandy Baltimore (Chelsea kuma ‘yar asalin France) Mariona Caldentey (Arsenal kuma ‘yar asalin Sifaniya) Klara Buhl (Bayern Munich kuma ‘yar asalin Germany) Sofia Cantore (Washington Spirit kuma ‘yar asalin Italiya)

Steph Catley (Arsenal kuma dan asalin Australia) Melchie Dumornay (Lyon kuma dan asalin Haiti) Temwa Chawinga (Kansas City Current kuma dan asalin Malawi)

Emily Fod (Arsenal kuma ‘yar asalin AMURKA) Cristiana Girelli (Jubentus kuma ‘yar asalin Italiya) Esther Gonzalez (Gotham kuma ‘yar asalin Sifaniya) Caroline Graham Hansen (Barcelona kuma ‘yar asalin Norway) Patri Guijarro (Barcelona kuma dan asalin Sifaniya)

Amanda Gutierres (Palmeiras kuma dan asalin Brazil) Hannah Hampton (Chelsea kuma dan asalin Burtaniya) Pernille Harder (Bayern Munich kuma ‘yar asalin Denmark) Lindsey Heaps (Lyon kuma ‘yar asalin AMURKA) Chloe Kelly (Arsenal kuma ‘yar asalin Burtaniya)

Marta (Orlando Pride kuma ‘yar asalin Brazil) Frida Leonhardsen Maanum (Arsenal kuma ‘yar asalin Norway) Ewa Pajor (Barcelona kuma ‘yar asalin Poland) Clara Mateo (Paris FC kuma ‘yar asalin France)

Alessia Russo (Arsenal kuma ‘yar asalin Burtaniya) Claudia Pina (Barcelona kuma ‘yar asalin Sifaniya) Aledia Putellas (Barcelona kuma ‘yar asalin Sifaniya) Johanna Rytting Kaneryd (Chelsea kuma ‘yar asalin Sweden) Caroline Weir (Real Madrid kuma ‘yar asalin Scotland) Leah Williamson (Arsenal kuma ‘yar asalin Burtaniya)

 

Sai kuma Gwarzon mai koyarwa na tawagar maza

Antonio Conte (Napoli) Luis Enrikue (Paris St-Germain) Hansi Flick (Barcelona) Enzo Maresca (Chelsea) Arne Slot (Liberpool)

Gwarzuwar mai koyarwa ta tawagar mata

Sonia Bompastor (Chelsea) Arthur Elias (Braz

il) Justine Madugu (Nigeria)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Ballon D'Or
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zaɓen Cike Gurbi: Jauro APC Ne Ya Lashe Kujerar Ganye Ta Adamawa – INEC

Next Post

APC Da NNPP Sun Lashe Zaɓen Cike Gurbi Na Majalisar Dokokin Kano

Related

Ba Lallai Ne FIFA Ta Cirewa Afrika Ta Kudu Maki 3 Ba – Rayond Hack
Wasanni

Ba Lallai Ne FIFA Ta Cirewa Afrika Ta Kudu Maki 3 Ba – Rayond Hack

2 days ago
Nijeriya Ta Rasa Tikitin Kai Tsaye Na Zuwa Gasar Kofin Duniya 
Wasanni

Nijeriya Ta Rasa Tikitin Kai Tsaye Na Zuwa Gasar Kofin Duniya 

5 days ago
Neman Gurbi: Nijeriya Za Ta Kece Raini Da Afirka Ta Kudu A Bloemfontein
Wasanni

Neman Gurbi: Nijeriya Za Ta Kece Raini Da Afirka Ta Kudu A Bloemfontein

5 days ago
Kungiyoyin Gasar Firimiya Sun Kashe Dala Biliyan 4 A Kasuwar Saye Da Sayar Da ‘Yan Kwallo Ta Bana
Wasanni

Kungiyoyin Gasar Firimiya Sun Kashe Dala Biliyan 4 A Kasuwar Saye Da Sayar Da ‘Yan Kwallo Ta Bana

7 days ago
Ƴan Wasan Nijeriya Da Suka Sauya Sheka A Kasuwar Musayar Ƴan Ƙwallo Ta Bana
Wasanni

Ƴan Wasan Nijeriya Da Suka Sauya Sheka A Kasuwar Musayar Ƴan Ƙwallo Ta Bana

7 days ago
Neman Gurbin Kofin Duniya: Arokodare Ya Farfaɗo Da Mafarkin Nijeriya A Wasan Rwanda
Wasanni

Neman Gurbin Kofin Duniya: Arokodare Ya Farfaɗo Da Mafarkin Nijeriya A Wasan Rwanda

1 week ago
Next Post
APC Da NNPP Sun Lashe Zaɓen Cike Gurbi Na Majalisar Dokokin Kano

APC Da NNPP Sun Lashe Zaɓen Cike Gurbi Na Majalisar Dokokin Kano

LABARAI MASU NASABA

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

NPA Ta Fara Aiki Da Sabon Tsarin ETO A Tashar Apapa

September 14, 2025
Sojojin Nijeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 139, Sun Cafke 132 A Cikin Sati 2 —Hedikwatar Tsaro

Sojoji Sun Ceto Mutane 30 Da Aka Yi Garkuwa Da Su, Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama

September 14, 2025
Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

September 14, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

‘Yansanda Sun Ceto Yara 5 Da Aka Sace A Adamawa

September 14, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Dawowa Hutu Ya Tayar Da Hankalin Iyaye Saboda Ƙarin Kuɗin Makaranta

September 14, 2025
Likitoci

NARD Ta Janye Yajin Aikin Gargaɗi Da Ta Fara

September 14, 2025
APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

September 14, 2025
An Cafke Bature Ɗan Shekara 37 Kan Mutuwar Ɗan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

An Cafke Bature Ɗan Shekara 37 Kan Mutuwar Ɗan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

September 14, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Rushewar Masa’antu Ya Jefa Al’umma Da Dama Cikin Ƙangin Talauci A Arewacin Nijeriya

September 14, 2025
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.