• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Waye Zai Lashe Kyautar Ballon d’Or?

by Abba Ibrahim Wada
2 months ago
in Wasanni
0
Waye Zai Lashe Kyautar Ballon d’Or?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A cikin wannan satin ne masu shirya bayar da kyautar Ballon d’Or ta gwarazan ‘yan kwallon kafa na duniya sun fitar da jerin ‘yan takara na shekarar 2025. Kamar yadda aka fara, yanzu ana tantance bajintar ‘yan kwallon ne daga 1 ga watan Agusta na shekarar da ta gabata.

Ana yi wa kyautar ta Ballon d’Or, wadda ake bayarwa a kasar Faransa, kallon mafi daraja da ake karrama ‘yan wasan kwallo da ita a duniya.

  • Rashin Zuwa Majalisa Ne Yasa Kamfani Auyo Ba Ya Ɗaukar Nauyin Ƙuduri – Inji Agbese
  • Hadin Tuwon Dawa

Amma a 2016, hukumar kwallon kafa ta duniya Fifa ta kirkiro tata kyautar mai suna The Best, wadda Cristiano Ronaldo ya zama dan wasa na farko da ya lashe ta. Dan wasan tsakiya na Manchester City Rodri ne ya lashe kyautar a bara bayan ya taimaka wa kasarsa Sifaniya lashe kofin gasar nahiyar Turai ta 2024 a Jamus.

‘Yan takarar lashe kyautar Ballon d’Or maza Ousmane Dembele (PSG kuma dan asalin France)

Gianluigi Donnarumma (PSG kuma dan asalin Italiya) Jude Bellingham (Real Madrid kuma dan asalin Burtaniya)

Labarai Masu Nasaba

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

Desire Doue (PSG kuma dan asalin France) Denzel Dumfries (Inter Milan kuma dan asalin Netherlands)

Serhou Guirassy (Borussia Dortmund kuma dan asalin Guinea) Erling Haaland (Man City kuma dan asalin Norway)

Biktor Gyokeres (Arsenal kuma dan asalin Sweden) Achraf Hakimi (PSG kuma dan asalin Morocco)

Harry Kane (Bayern Munich kuma dan asalin Burtaniya) Khbicha Kbaratskhelia (PSG kuma dan asalin Georgia)

Robert Lewandowski (Barcelona kuma dan asalin Poland) Aledis Mac Allister (Liberpool kuma dan asalin Argentina)

Lautaro Martinez (Inter Milan kuma dan asalin Argentina) Scott McTominay (Napoli kuma dan asalin Scotland)

Kylian Mbappe (Real Madrid kuma dan asalin France) Nuno Mendes (PSG kuma dan asalin Portugal)

Joao Nebes (PSG kuma dan asalin Portugal) Pedri (Barcelona kuma dan asalin Sifaniya) Cole Palmer (Chelsea kuma dan asalin Burtaniya) Michael Olise (Bayern Munich kuma dan asalin France) Raphinha (Barcelona kuma dan asalin Brazil)

Declan Rice (Arsenal kuma dan asalin Burtaniya) Fabian Ruiz (PSG kuma dan asalin Sifaniya) Birgil ban Dijk (Liberpool kuma dan asalin Netherlands) Binicius Jr (Real Madrid kuma dan asalin Brazil)

Mohamed Salah (Liberpool kuma dan asalin Egypt) Florian Wirtz (Liberpool kuma dan asalin Germany) Bitinha (PSG kuma dan asalin Portugal) Lamine Yamal (Barcelona kuma dan asalin Sifaniya)

 

‘Yantakarar Ballon d’Or Mata

Lucy Bronze (Chelsea kuma ‘yar asalin Burtaniya) Barbra Banda (Orlando Pride kuma ‘yar asalin Zambia) Aitana Bonmati (Barcelona kuma ‘yar asalin asalin Sifaniya)

Sandy Baltimore (Chelsea kuma ‘yar asalin France) Mariona Caldentey (Arsenal kuma ‘yar asalin Sifaniya) Klara Buhl (Bayern Munich kuma ‘yar asalin Germany) Sofia Cantore (Washington Spirit kuma ‘yar asalin Italiya)

Steph Catley (Arsenal kuma dan asalin Australia) Melchie Dumornay (Lyon kuma dan asalin Haiti) Temwa Chawinga (Kansas City Current kuma dan asalin Malawi)

Emily Fod (Arsenal kuma ‘yar asalin AMURKA) Cristiana Girelli (Jubentus kuma ‘yar asalin Italiya) Esther Gonzalez (Gotham kuma ‘yar asalin Sifaniya) Caroline Graham Hansen (Barcelona kuma ‘yar asalin Norway) Patri Guijarro (Barcelona kuma dan asalin Sifaniya)

Amanda Gutierres (Palmeiras kuma dan asalin Brazil) Hannah Hampton (Chelsea kuma dan asalin Burtaniya) Pernille Harder (Bayern Munich kuma ‘yar asalin Denmark) Lindsey Heaps (Lyon kuma ‘yar asalin AMURKA) Chloe Kelly (Arsenal kuma ‘yar asalin Burtaniya)

Marta (Orlando Pride kuma ‘yar asalin Brazil) Frida Leonhardsen Maanum (Arsenal kuma ‘yar asalin Norway) Ewa Pajor (Barcelona kuma ‘yar asalin Poland) Clara Mateo (Paris FC kuma ‘yar asalin France)

Alessia Russo (Arsenal kuma ‘yar asalin Burtaniya) Claudia Pina (Barcelona kuma ‘yar asalin Sifaniya) Aledia Putellas (Barcelona kuma ‘yar asalin Sifaniya) Johanna Rytting Kaneryd (Chelsea kuma ‘yar asalin Sweden) Caroline Weir (Real Madrid kuma ‘yar asalin Scotland) Leah Williamson (Arsenal kuma ‘yar asalin Burtaniya)

 

Sai kuma Gwarzon mai koyarwa na tawagar maza

Antonio Conte (Napoli) Luis Enrikue (Paris St-Germain) Hansi Flick (Barcelona) Enzo Maresca (Chelsea) Arne Slot (Liberpool)

Gwarzuwar mai koyarwa ta tawagar mata

Sonia Bompastor (Chelsea) Arthur Elias (Braz

il) Justine Madugu (Nigeria)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Ballon D'Or
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zaɓen Cike Gurbi: Jauro APC Ne Ya Lashe Kujerar Ganye Ta Adamawa – INEC

Next Post

APC Da NNPP Sun Lashe Zaɓen Cike Gurbi Na Majalisar Dokokin Kano

Related

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or
Wasanni

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

6 hours ago
Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya
Wasanni

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

9 hours ago
Ƴar Wasan Gaban Nijeriya, Ifeoma Onumonu Ta Yi Ritaya
Wasanni

Ƴar Wasan Gaban Nijeriya, Ifeoma Onumonu Ta Yi Ritaya

12 hours ago
Lamine Yamal Zai Shafe Mako 3 Yana Jinya
Wasanni

Lamine Yamal Zai Shafe Mako 3 Yana Jinya

1 day ago
PSG Ta Doke Barcelona Har Gida A Gasar Zakarun Turai
Wasanni

PSG Ta Doke Barcelona Har Gida A Gasar Zakarun Turai

3 days ago
Mbappe Ya Jefa Kwallonsa Ta 60 A Gasar Zakarun Turai A Wasan Da Real Madrid Ta Doke Kairat 
Wasanni

Mbappe Ya Jefa Kwallonsa Ta 60 A Gasar Zakarun Turai A Wasan Da Real Madrid Ta Doke Kairat 

4 days ago
Next Post
APC Da NNPP Sun Lashe Zaɓen Cike Gurbi Na Majalisar Dokokin Kano

APC Da NNPP Sun Lashe Zaɓen Cike Gurbi Na Majalisar Dokokin Kano

LABARAI MASU NASABA

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

October 4, 2025
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

October 4, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

October 4, 2025
Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

October 4, 2025
Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.