• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wike Bai Ba Wa Magoya Bayansa Umarnin Zabar Tinubu Ba —Hadimi

by Sadiq
3 years ago
in Labarai
0
Wike Bai Ba Wa Magoya Bayansa Umarnin Zabar Tinubu Ba —Hadimi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban ma’aikatan fadar gwamnatin Jihar Ribas, Cif Chukwuemeka Woke, ya ce gwamnan Jihar, Nyesom Ezenwo Wike, bai umarci mabiyansa da su zabi dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, a zaben 25 ga Fabrairu.

LEADERSHIP ta gano cewar an samu wasu rahotanni da ba a tabbatar da su ba na cewa Gwamna Wike ya umarci shugabannin kananan hukumomi da shugabannin jam’iyyar PDP da na mazabu da su zabi Tinubu a ranar Asabar.

  • An Ceto Mutane 12 Daga Hatsarin Mota, Wasu Sun Kone Kurmus A Ebonyi
  • Kotun Daukaka Kara Ta Tabbatar Da Oyebanji A Matsayin Gwamnan Ekiti

Amma, da yake magana a wani shirin rediyo da Wakilinmu ya nakalto a Fatakwal a safiyar Laraba, Cif Woke, ya ce masu yada ikirari na zaben Tinubu ba su da gaskiya a bayanan da suka bayyana a ranar jama’a.

Ya fayyace cewa shugabannin sauran jam’iyyun siyasa ne ke zawarcin Wike bisa cancantarsa ​​da ayyukan da ya yi cikin shekaru bakwai da suka gabata.

Shugaban ma’aikatan gwamnan, ya bayyana cewa har yanzu dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, na zawarcin yin sulhu da Wike.

Labarai Masu Nasaba

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

Woke ya ce: “Wike bai taba gaya wa mutanen Ribas cewa su zabi Tinubu ba saboda dacewarsa a siyasance.

Tun da fari dai an bayyana cewar wasu jiga-jigan jam’iyyar APC na zawarcin Wike don komawa jam’iyyar tun bayan da ya fara takun saka da tsagin Atiku.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: APCAtikuPDPTinubuWikeZawarci
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ina Rokon ‘Yan Siyasar Nijeriya Da Su Tabbatar An Yi Sahihin Zabe —Obama

Next Post

Canjin Kudi: Kotun Koli Za Ta Ci Gaba Da Sauraren Karar Da Gwamnoni Suka Shigar

Related

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja
Manyan Labarai

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

23 minutes ago
KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano
Manyan Labarai

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

2 hours ago
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara
Labarai

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

3 hours ago
An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya
Labarai

An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

15 hours ago
Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba
Manyan Labarai

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

16 hours ago
Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara
Labarai

Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara

18 hours ago
Next Post
Canjin Kudi: Kotun Koli Za Ta Ci Gaba Da Sauraren Karar Da Gwamnoni Suka Shigar

Canjin Kudi: Kotun Koli Za Ta Ci Gaba Da Sauraren Karar Da Gwamnoni Suka Shigar

LABARAI MASU NASABA

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

September 15, 2025
Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

September 15, 2025
KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

September 15, 2025
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

September 15, 2025
Barcelona Ta Farfaɗo Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

Barcelona Ta Farfaɗo Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

September 15, 2025
Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

September 14, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

September 14, 2025
An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

September 14, 2025
Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

September 14, 2025
Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.