ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, November 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Jinping Na Rangadi A Lardin Shaanxi Na Arewa Maso Yammacin Kasar

by CMG Hausa
2 years ago
Xi Jinping

Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya yi rangadi a birnin Hanzhong dake lardin Shaanxi na arewa maso yammacin kasar a jiya Asabar.

Rangadin na Xi Jinping ya biyo bayan irinsa da ya yi a lardin Sichuan dake kudu maso yammacin kasar Sin, yayin da yake kan hanyarsa ta dawowa Beijing.

  • Shugaba Xi Jinping Ya Yi Kira Da A Inganta Hadin-Gwiwa Ta Hanyar Gudanar Da Wasannin Motsa Jiki

Yayin ziyararsa a gidan adana kayayakin tarihi na birnin Hanzhong, Xi ya kara sanin tarihin birnin da al’adunsa, da ma yadda aka kare shi da kayayyakinsa na gargajiya. A cewar shugaba Xi, kayayyakin gargajiya na dauke da wayewar kan jama’a da gadon tarihi da al’adu da daukaka ruhin kasa.

ADVERTISEMENT

Ya kuma bayyana rawar da gidajen adana kayayyakin tarihi ke takawa wajen kariya da gado da bincike da bayyana wayewar kan bil Adama, da ma fadada kyakkyawan tasirin al’adun kasar Sin a duniya.

Da yake bayyana birnin a matsayin mai dadaddun kuma sanannun al’adun gargajiya da ba na kayayyaki ba da aka yi gado, Xi ya ce ya zama wajibi a raya masana’antu na musammam domin kyautata kudin shiga da ci gaban jama’a.

LABARAI MASU NASABA

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

Yayin rangadinsa a yanki mai damshi dake kusa da kogin Hanjiang na birnin, shugaban ya jaddada muhimmancin kare albarkatu masu damshi na kogin da inganta bayar da cikikkiyar kariya da farfado da muhallan halittun yankuna masu damshi.

Bugu da kari, an labarta cewa, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya jaddada bukatar gaggauta kokarin bunkasa zamanantar da rundunar sojin kasar a ranar Larabar da ta gabata a lardin Sichuan dake kudu maso yammacin kasar Sin, yayin da yake rangadin aiki a rundunar sojin sama na ’yantar da jama’ar kasar Sin wato PLA ta yammacin kasar.

Shugaba Xi ya yi rangadin ne gabanin ranar murnar cika shekaru 96 da kafuwar rundunar soji ta ’yantar da al’ummar kasar Sin, wato PLA wadda ke gudana a ranar 1 ga watan Augusta. (Fa’iza Mustapha)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya
Daga Birnin Sin

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

November 14, 2025
Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

November 14, 2025
Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko
Daga Birnin Sin

Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko

November 14, 2025
Next Post
Xi Jinping Ya Taya Vanuatu Murnar Cika Shekaru 43 Da Samun ‘Yancin Kai

Xi Jinping Ya Taya Vanuatu Murnar Cika Shekaru 43 Da Samun ‘Yancin Kai

LABARAI MASU NASABA

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

November 14, 2025
NAHCON Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Da Zai Kula Da Shafin Nusuk Masar Na Hajjin 2026

NAHCON Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Da Zai Kula Da Shafin Nusuk Masar Na Hajjin 2026

November 14, 2025
NSCDC Ta Cafke Mutum Biyu Bisa Zargin Satar NAPEP Da Safarar Miyagun Kwayoyi A Kano

NSCDC Ta Cafke Mutum Biyu Bisa Zargin Satar NAPEP Da Safarar Miyagun Kwayoyi A Kano

November 14, 2025
Gwamnan Gombe Ya Gabatar Da Naira Biliyan 535.69 A Matsayin Kasafin 2026

Gwamnan Gombe Ya Gabatar Da Naira Biliyan 535.69 A Matsayin Kasafin 2026

November 14, 2025
Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

November 14, 2025
Tinubu Ya Zuba Naira Tiriliyan 1.5 Don Bunkasa Noma Da Kayan Aiki Na Zamani

Tinubu Ya Zuba Naira Tiriliyan 1.5 Don Bunkasa Noma Da Kayan Aiki Na Zamani

November 14, 2025
Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko

Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko

November 14, 2025
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima

Dalilin Asusun NADF Na Yin Hadaka Da Gwamnatin Jihar Jigawa

November 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Sarkin Thailand

Xi Jinping Ya Gana Da Sarkin Thailand

November 14, 2025
BUK Za Ta Kafa Cibiyar Horas da Aikin Jarida da Sabbin Kafofin Sadarwa Na Zamani

BUK Za Ta Kafa Cibiyar Horas da Aikin Jarida da Sabbin Kafofin Sadarwa Na Zamani

November 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.