• English
  • Business News
Wednesday, October 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Jinping Zai Jagoranci Taron Kolin Sin Da Asiya Ta Tsakiya

by CMG Hausa
2 years ago
Asiya

Ma’aikatar harkokin wajen Sin ta sanar da cewa, za a gudanar da taron kolin Sin da Asiya ta Tsakiya daga ranar 18 zuwa 19 ga watan Mayu a birnin Xi’an dake lardin Shaanxi, inda shugaban kasar Sin Xi Jinping zai jagoranci taron.

Kakakin ma’aikatar Hua Chunying, ta sanar da ewa, shugaban Kazakhstan Kassym-Jomart Tokayev, da shugaban kasar Kyrgyzstan Sadyr Nurgozhoevich Japarov, da shugaban Tajikistan Emomali Rahmon, da shugaban Turkmenistan Serdar Berdimuhamedov da kuma shugaban Uzbekistan Shavkat Miromonovich Mirziyoyev, za su hallarci taron bisa gayyatarsu da aka yi musu.

  • Xi Jinping Ya Jagoranci Zama Na Farko Na Kwamitin Koli Kan Harkokin Kudi Da Tattalin Arziki Karo Na 20

Har ila yau, bisa gayyatar da Shugaba Xi ya yi musu, Shugabannin Kazakhstan Kassym-Jomart Tokayev, da shugaban Kyrgyzstan Sadyr Nurgozhoevich Japarov, da shugaban Tajikistan Emomali Rahmon da shugaban Uzbekistan Shavkat Miromonovich Mirziyoyev za su yi ziyarar aiki a kasar Sin daga ranar 16 zuwa 20 ga watan Mayu.

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Wang Wenbin ya bayyana a gun taron manema labaru da aka gudanar a yau cewa, taron kolin Sin da kasashen Asiya ta Tsakiya, muhimmin taro ne na farko da kasar Sin za ta gudanar a bana, kana shi ne karo na farko da shugabannin kasar Sin da kasashen Asiya ta Tsakiya da abin ya shafa, za su halarci taron koli kai tsaye a cikin shekaru 31 bayan kulla dangantakar diplomasiyya a tsakaninsu, don haka taron kolin yana da babbar ma’ana a tarihin raya dangantakar dake tsakanin Sin da kasashen Asiya ta Tsakiya.

Ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin ta bayyana a yau cewa, za a gudanar da taron kolin Sin da kasashen Asiya ta Tsakiya tun daga ranar 18 zuwa 19 ga watan Mayu a birnin Xi’an dake lardin Shaanxi.

LABARAI MASU NASABA

Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Shiga Tattaunawar Cinikayya Da Sahihiyar Zuciya

Uwar Gidan Shugaban Sin Ta Ziyarci Wajen Nune-nunen Karfafawa Mata Gwiwa A Bangaren Fasahohin Zamani

Wang Wenbin ya yi bayani da cewa, a yayin taron kolin, shugaban kasar Sin Xi Jinping zai gabatar da muhimmin jawabi, sannan shugabannin kasa da kasa masu halartar taron, za su waiwayi tarihin raya dangantakar dake tsakanin Sin da kasashen Asiya ta Tsakiya, da musayar ra’ayoyi kan manyan batutuwan kasa da kasa da yankuna ciki har da tsarin raya dangantakar dake tsakanin Sin da kasashen Asiya ta Tsakiya da hadin gwiwarsu da sauransu, kana za su daddale wata muhimmiyar takardar siyasa tare.

Kakakin ya yi imanin cewa, bisa kokarin da bangarori daban daban suka yi, za a tsara taswirar raya dangantakar dake tsakanin Sin da kasashen Asiya ta Tsakiya, da kuma bude sabon babi na hadin gwiwarsu baki daya. (Safiyah Ma, Zainab Zhang)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Shiga Tattaunawar Cinikayya Da Sahihiyar Zuciya
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Shiga Tattaunawar Cinikayya Da Sahihiyar Zuciya

October 14, 2025
Uwar Gidan Shugaban Sin Ta Ziyarci Wajen Nune-nunen Karfafawa Mata Gwiwa A Bangaren Fasahohin Zamani
Daga Birnin Sin

Uwar Gidan Shugaban Sin Ta Ziyarci Wajen Nune-nunen Karfafawa Mata Gwiwa A Bangaren Fasahohin Zamani

October 14, 2025
Sin Tana Adawa Da Matakan Kuntatawa Na Amurka Kan Bangarorin Kasar Da Suka Shafi Harkokin Teku Da Jigila Da Ginin Jiragen Ruwa 
Daga Birnin Sin

Sin Tana Adawa Da Matakan Kuntatawa Na Amurka Kan Bangarorin Kasar Da Suka Shafi Harkokin Teku Da Jigila Da Ginin Jiragen Ruwa 

October 14, 2025
Next Post
Xi Ya Gana Da Wakilan Taron Sinawa Mazauna Ketare Karo Na 10

Xi Ya Gana Da Wakilan Taron Sinawa Mazauna Ketare Karo Na 10

LABARAI MASU NASABA

Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Shiga Tattaunawar Cinikayya Da Sahihiyar Zuciya

Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Shiga Tattaunawar Cinikayya Da Sahihiyar Zuciya

October 14, 2025
Uwar Gidan Shugaban Sin Ta Ziyarci Wajen Nune-nunen Karfafawa Mata Gwiwa A Bangaren Fasahohin Zamani

Uwar Gidan Shugaban Sin Ta Ziyarci Wajen Nune-nunen Karfafawa Mata Gwiwa A Bangaren Fasahohin Zamani

October 14, 2025
Gidauniyar Sheikh Dahiru Bauchi Ta Tura Ɗalibai 117 Karatu Ƙasar Algeria 

Gidauniyar Sheikh Dahiru Bauchi Ta Tura Ɗalibai 117 Karatu Ƙasar Algeria 

October 14, 2025
Sin Tana Adawa Da Matakan Kuntatawa Na Amurka Kan Bangarorin Kasar Da Suka Shafi Harkokin Teku Da Jigila Da Ginin Jiragen Ruwa 

Sin Tana Adawa Da Matakan Kuntatawa Na Amurka Kan Bangarorin Kasar Da Suka Shafi Harkokin Teku Da Jigila Da Ginin Jiragen Ruwa 

October 14, 2025
Kotu

Kotu A Kano Ta Tsare Wani Mai Gidan Marayu Bisa Zargin Satar Yara Da Safararsu Zuwa Delta

October 14, 2025
Kowacce Mace Tauraruwa Ce A Kasar Sin

Kowacce Mace Tauraruwa Ce A Kasar Sin

October 14, 2025
Shawarwarin Sin Sun Bude Sabuwar Hanyar Bunkasa Ci Gaban Mata A Duniya

Shawarwarin Sin Sun Bude Sabuwar Hanyar Bunkasa Ci Gaban Mata A Duniya

October 14, 2025
Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Benin A Uyo

Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Benin A Uyo

October 14, 2025
Asuu

An Janye Wajibcin Samun Kiredit A Darasin Lissafi Ga Ɗaliban Fannin Zamantakewa Don Shiga Manyan Makarantu 

October 14, 2025
Al’ummun Kasashe Daban-Daban Sun Yabawa Shawarwarin Sin Dake Taimakawa Wajen Dunkulewa Don Hanzarta Ci Gaban Mata

Al’ummun Kasashe Daban-Daban Sun Yabawa Shawarwarin Sin Dake Taimakawa Wajen Dunkulewa Don Hanzarta Ci Gaban Mata

October 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.