• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Jinping Zai Jagoranci Taron Kolin Sin Da Asiya Ta Tsakiya

by CMG Hausa
3 years ago
Asiya

Ma’aikatar harkokin wajen Sin ta sanar da cewa, za a gudanar da taron kolin Sin da Asiya ta Tsakiya daga ranar 18 zuwa 19 ga watan Mayu a birnin Xi’an dake lardin Shaanxi, inda shugaban kasar Sin Xi Jinping zai jagoranci taron.

Kakakin ma’aikatar Hua Chunying, ta sanar da ewa, shugaban Kazakhstan Kassym-Jomart Tokayev, da shugaban kasar Kyrgyzstan Sadyr Nurgozhoevich Japarov, da shugaban Tajikistan Emomali Rahmon, da shugaban Turkmenistan Serdar Berdimuhamedov da kuma shugaban Uzbekistan Shavkat Miromonovich Mirziyoyev, za su hallarci taron bisa gayyatarsu da aka yi musu.

  • Xi Jinping Ya Jagoranci Zama Na Farko Na Kwamitin Koli Kan Harkokin Kudi Da Tattalin Arziki Karo Na 20

Har ila yau, bisa gayyatar da Shugaba Xi ya yi musu, Shugabannin Kazakhstan Kassym-Jomart Tokayev, da shugaban Kyrgyzstan Sadyr Nurgozhoevich Japarov, da shugaban Tajikistan Emomali Rahmon da shugaban Uzbekistan Shavkat Miromonovich Mirziyoyev za su yi ziyarar aiki a kasar Sin daga ranar 16 zuwa 20 ga watan Mayu.

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Wang Wenbin ya bayyana a gun taron manema labaru da aka gudanar a yau cewa, taron kolin Sin da kasashen Asiya ta Tsakiya, muhimmin taro ne na farko da kasar Sin za ta gudanar a bana, kana shi ne karo na farko da shugabannin kasar Sin da kasashen Asiya ta Tsakiya da abin ya shafa, za su halarci taron koli kai tsaye a cikin shekaru 31 bayan kulla dangantakar diplomasiyya a tsakaninsu, don haka taron kolin yana da babbar ma’ana a tarihin raya dangantakar dake tsakanin Sin da kasashen Asiya ta Tsakiya.

Ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin ta bayyana a yau cewa, za a gudanar da taron kolin Sin da kasashen Asiya ta Tsakiya tun daga ranar 18 zuwa 19 ga watan Mayu a birnin Xi’an dake lardin Shaanxi.

LABARAI MASU NASABA

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

Wang Wenbin ya yi bayani da cewa, a yayin taron kolin, shugaban kasar Sin Xi Jinping zai gabatar da muhimmin jawabi, sannan shugabannin kasa da kasa masu halartar taron, za su waiwayi tarihin raya dangantakar dake tsakanin Sin da kasashen Asiya ta Tsakiya, da musayar ra’ayoyi kan manyan batutuwan kasa da kasa da yankuna ciki har da tsarin raya dangantakar dake tsakanin Sin da kasashen Asiya ta Tsakiya da hadin gwiwarsu da sauransu, kana za su daddale wata muhimmiyar takardar siyasa tare.

Kakakin ya yi imanin cewa, bisa kokarin da bangarori daban daban suka yi, za a tsara taswirar raya dangantakar dake tsakanin Sin da kasashen Asiya ta Tsakiya, da kuma bude sabon babi na hadin gwiwarsu baki daya. (Safiyah Ma, Zainab Zhang)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

November 7, 2025
Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

November 7, 2025
An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka
Daga Birnin Sin

An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

November 7, 2025
Next Post
Xi Ya Gana Da Wakilan Taron Sinawa Mazauna Ketare Karo Na 10

Xi Ya Gana Da Wakilan Taron Sinawa Mazauna Ketare Karo Na 10

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

November 7, 2025
Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

November 7, 2025
Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

November 7, 2025
An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

November 7, 2025
Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

November 7, 2025
An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

November 7, 2025
APC Da Uba Sani Ba Su Lashe Zaben Gwamnan Kaduna Ba -PDP

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

November 7, 2025
Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.