ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Jinping Zai Jagoranci Taron Kolin Sin Da Asiya Ta Tsakiya

by CMG Hausa
3 years ago
Asiya

Ma’aikatar harkokin wajen Sin ta sanar da cewa, za a gudanar da taron kolin Sin da Asiya ta Tsakiya daga ranar 18 zuwa 19 ga watan Mayu a birnin Xi’an dake lardin Shaanxi, inda shugaban kasar Sin Xi Jinping zai jagoranci taron.

Kakakin ma’aikatar Hua Chunying, ta sanar da ewa, shugaban Kazakhstan Kassym-Jomart Tokayev, da shugaban kasar Kyrgyzstan Sadyr Nurgozhoevich Japarov, da shugaban Tajikistan Emomali Rahmon, da shugaban Turkmenistan Serdar Berdimuhamedov da kuma shugaban Uzbekistan Shavkat Miromonovich Mirziyoyev, za su hallarci taron bisa gayyatarsu da aka yi musu.

  • Xi Jinping Ya Jagoranci Zama Na Farko Na Kwamitin Koli Kan Harkokin Kudi Da Tattalin Arziki Karo Na 20

Har ila yau, bisa gayyatar da Shugaba Xi ya yi musu, Shugabannin Kazakhstan Kassym-Jomart Tokayev, da shugaban Kyrgyzstan Sadyr Nurgozhoevich Japarov, da shugaban Tajikistan Emomali Rahmon da shugaban Uzbekistan Shavkat Miromonovich Mirziyoyev za su yi ziyarar aiki a kasar Sin daga ranar 16 zuwa 20 ga watan Mayu.

ADVERTISEMENT

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Wang Wenbin ya bayyana a gun taron manema labaru da aka gudanar a yau cewa, taron kolin Sin da kasashen Asiya ta Tsakiya, muhimmin taro ne na farko da kasar Sin za ta gudanar a bana, kana shi ne karo na farko da shugabannin kasar Sin da kasashen Asiya ta Tsakiya da abin ya shafa, za su halarci taron koli kai tsaye a cikin shekaru 31 bayan kulla dangantakar diplomasiyya a tsakaninsu, don haka taron kolin yana da babbar ma’ana a tarihin raya dangantakar dake tsakanin Sin da kasashen Asiya ta Tsakiya.

Ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin ta bayyana a yau cewa, za a gudanar da taron kolin Sin da kasashen Asiya ta Tsakiya tun daga ranar 18 zuwa 19 ga watan Mayu a birnin Xi’an dake lardin Shaanxi.

LABARAI MASU NASABA

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Wang Wenbin ya yi bayani da cewa, a yayin taron kolin, shugaban kasar Sin Xi Jinping zai gabatar da muhimmin jawabi, sannan shugabannin kasa da kasa masu halartar taron, za su waiwayi tarihin raya dangantakar dake tsakanin Sin da kasashen Asiya ta Tsakiya, da musayar ra’ayoyi kan manyan batutuwan kasa da kasa da yankuna ciki har da tsarin raya dangantakar dake tsakanin Sin da kasashen Asiya ta Tsakiya da hadin gwiwarsu da sauransu, kana za su daddale wata muhimmiyar takardar siyasa tare.

Kakakin ya yi imanin cewa, bisa kokarin da bangarori daban daban suka yi, za a tsara taswirar raya dangantakar dake tsakanin Sin da kasashen Asiya ta Tsakiya, da kuma bude sabon babi na hadin gwiwarsu baki daya. (Safiyah Ma, Zainab Zhang)

Asiya
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya
Daga Birnin Sin

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

July 16, 2026
Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030
Daga Birnin Sin

Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 16, 2026
Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara
Daga Birnin Sin

Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara

July 16, 2026
Next Post
Xi Ya Gana Da Wakilan Taron Sinawa Mazauna Ketare Karo Na 10

Xi Ya Gana Da Wakilan Taron Sinawa Mazauna Ketare Karo Na 10

LABARAI MASU NASABA

A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON

A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON

July 17, 2026
Direba Ya Hallaka Ɗalibar Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Azare, Ya Gudu

Direba Ya Hallaka Ɗalibar Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Azare, Ya Gudu

July 17, 2026
Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

July 17, 2026
Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

July 17, 2026
Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

July 17, 2026
Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

July 17, 2026
An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

July 17, 2026
NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024

Dalilin Da Ya Sa Kungiyar NCTR Ta Jinjina Wa Shugaban NPA

July 17, 2026
Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

July 17, 2026
Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

July 17, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.