• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC

by CMG Hausa
2 years ago
in Labarai
0
Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Da tsakar ranar jiya agogon wurin ne, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya halarci kwarya-kwaryar taron tattaunawa da kuma liyafar cin abincin rana tsakanin shugabannin mambobin kungiyar APEC da baki da suka karbi bakuncinsu a San Francisco na kasar Amurka.

A yayin taron, Xi Jinping ya nuna cewa, a ’yan shekarun baya-bayan nan, kungiyar APEC ta kara karfin tabbatar da manufofin Putrajaya nan da shekaru 2040, da kuma tabbatar da manufofin Bangkok na samun ci gaban tattalin arziki ba tare da gurbata muhalli ba, ta yadda za a taka rawa a bangaren samun bunkasuwa a duniya ba tare da gurbata muhalli ba. A bisa halin da ake ciki yanzu, kamata ya yi, kasashe daban-daban su kai ga cimma matsaya daya da daukar mataki tare, don ba da gudunmawarsu a wannan fanni. Kan haka Xi Jinping ya ba da shawarwari guda uku:

Na farko, gaggauta tabbatar da ajandar samun ci gaba mai dorewa ta MDD nan da shekarar 2030. Kana Sin kuma ta gabatar da shawararin samun bunkasuwar duniya, wanda zai taka rawa wajen karawa kasashen duniya kwarin gwiwar hada kai don tinkarar gibin da ake samu ta fuskar ci gaban tattalin arziki.

Na biyu, a fito da wata sabuwar hanyar samun bunkasuwa ba tare da gurbata muhalli ba, ta yadda za a kafa wani yanayi mai adalci tsakanin bunkasuwar tattalin arziki da kiyaye muhalli.

Na uku, hadin kan kasashen duniya wajen tinkarar sauyin yanayi. Kiyaye yarjejeniyar MDD kan sauyin yanayi a matsayin babbar hanyar tafiyar da harkoki masu alaka da yanayin duniya. Da magance matsalolin da ke damun kasashe masu tasowa ta fuskar kudade, inganta kwarewa da musayar fasahohi, ta yadda za a tabbatar da yarjejeniyar tinkarar sauyin yanayi na MDD da ta Paris.

Labarai Masu Nasaba

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Yanke Hutu, Zai Dawo Abuja Gobe Talata

Majalisar Dattawa Ce Kawai Za Ta Iya Dawo Da Sanata Natasha – Magatakardar Majalisa

Ban da wannan kuma, Xi Jinping ya jaddada cewa, Sin tana kokarin tabbatar da shawarar “ziri daya da hanya daya” a bangare kiyaye muhalli, za kuma ta ci gaba da gina manyan ababen more rayuwa ba tare da gurbata muhalli ba, da samar da tsabtaccen makamashi da amfani da shi a fannin zirga-zirga. Sin na fatan hada kai da bangarori daban-daban don kara ba da gudunmawa wajen gina kyakkyawar makomar Bil Adama ta bai daya na samun bunkasuwa tare, da samar da yanayi mai kyau a duniya.

Shugaban kasar Amurka Joe Biden ne ya jagoranci wannan taro mai taken “Samun bunkasuwa mai dorewa da lura da sauyin yanayi da zamanintar da makamashi.”
Ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi shi ma ya halarci wannan taro.(Amina Xu)

  • Xi Ya Gabatar Da Jawabi Yayin Liyafar Da Aka Shirya Masa A San Francisco

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AmurkaJawabiSinTaroXi Jinping
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

Next Post

San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne

Related

Tinubu
Labarai

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Yanke Hutu, Zai Dawo Abuja Gobe Talata

22 minutes ago
Sanata Natasha Za Ta Fuskanci Hukunci Daga Kwamitin Ɗa’a Na Majalisa
Labarai

Majalisar Dattawa Ce Kawai Za Ta Iya Dawo Da Sanata Natasha – Magatakardar Majalisa

1 hour ago
Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 
Labarai

Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

2 hours ago
Neja
Labarai

Gwamnatin Neja Ta Musanta Rahoton Hana Da’awa A Jihar

3 hours ago
An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya
Labarai

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya

4 hours ago
Zamfara
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Masallata Tare Da Garkuwa Da Mutane A Zamfara

5 hours ago
Next Post
San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne

San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne

LABARAI MASU NASABA

Tinubu

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Yanke Hutu, Zai Dawo Abuja Gobe Talata

September 15, 2025
Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

September 15, 2025
Sanata Natasha Za Ta Fuskanci Hukunci Daga Kwamitin Ɗa’a Na Majalisa

Majalisar Dattawa Ce Kawai Za Ta Iya Dawo Da Sanata Natasha – Magatakardar Majalisa

September 15, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

September 15, 2025
Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

September 15, 2025
Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

September 15, 2025
Neja

Gwamnatin Neja Ta Musanta Rahoton Hana Da’awa A Jihar

September 15, 2025
An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya

September 15, 2025
Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

September 15, 2025
Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Masallata Tare Da Garkuwa Da Mutane A Zamfara

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.