ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC

by CMG Hausa
3 years ago
taro

Da tsakar ranar jiya agogon wurin ne, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya halarci kwarya-kwaryar taron tattaunawa da kuma liyafar cin abincin rana tsakanin shugabannin mambobin kungiyar APEC da baki da suka karbi bakuncinsu a San Francisco na kasar Amurka.

A yayin taron, Xi Jinping ya nuna cewa, a ’yan shekarun baya-bayan nan, kungiyar APEC ta kara karfin tabbatar da manufofin Putrajaya nan da shekaru 2040, da kuma tabbatar da manufofin Bangkok na samun ci gaban tattalin arziki ba tare da gurbata muhalli ba, ta yadda za a taka rawa a bangaren samun bunkasuwa a duniya ba tare da gurbata muhalli ba. A bisa halin da ake ciki yanzu, kamata ya yi, kasashe daban-daban su kai ga cimma matsaya daya da daukar mataki tare, don ba da gudunmawarsu a wannan fanni. Kan haka Xi Jinping ya ba da shawarwari guda uku:

Na farko, gaggauta tabbatar da ajandar samun ci gaba mai dorewa ta MDD nan da shekarar 2030. Kana Sin kuma ta gabatar da shawararin samun bunkasuwar duniya, wanda zai taka rawa wajen karawa kasashen duniya kwarin gwiwar hada kai don tinkarar gibin da ake samu ta fuskar ci gaban tattalin arziki.

ADVERTISEMENT

Na biyu, a fito da wata sabuwar hanyar samun bunkasuwa ba tare da gurbata muhalli ba, ta yadda za a kafa wani yanayi mai adalci tsakanin bunkasuwar tattalin arziki da kiyaye muhalli.

Na uku, hadin kan kasashen duniya wajen tinkarar sauyin yanayi. Kiyaye yarjejeniyar MDD kan sauyin yanayi a matsayin babbar hanyar tafiyar da harkoki masu alaka da yanayin duniya. Da magance matsalolin da ke damun kasashe masu tasowa ta fuskar kudade, inganta kwarewa da musayar fasahohi, ta yadda za a tabbatar da yarjejeniyar tinkarar sauyin yanayi na MDD da ta Paris.

LABARAI MASU NASABA

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Ban da wannan kuma, Xi Jinping ya jaddada cewa, Sin tana kokarin tabbatar da shawarar “ziri daya da hanya daya” a bangare kiyaye muhalli, za kuma ta ci gaba da gina manyan ababen more rayuwa ba tare da gurbata muhalli ba, da samar da tsabtaccen makamashi da amfani da shi a fannin zirga-zirga. Sin na fatan hada kai da bangarori daban-daban don kara ba da gudunmawa wajen gina kyakkyawar makomar Bil Adama ta bai daya na samun bunkasuwa tare, da samar da yanayi mai kyau a duniya.

Shugaban kasar Amurka Joe Biden ne ya jagoranci wannan taro mai taken “Samun bunkasuwa mai dorewa da lura da sauyin yanayi da zamanintar da makamashi.”
Ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi shi ma ya halarci wannan taro.(Amina Xu)

  • Xi Ya Gabatar Da Jawabi Yayin Liyafar Da Aka Shirya Masa A San Francisco
taro
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Gabatar Da Jawabi Yayin Liyafar Da Aka Shirya Masa A San Francisco

MASU ALAKA

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli
Labarai

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro
Manyan Labarai

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya
Manyan Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya

June 3, 2026
Next Post
San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne

San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.