• English
  • Business News
Monday, November 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ya Kamata Amurka Ta Raba Bayanan Annobar COVID-19 A Kan Lokaci

by CMG Hausa
3 years ago
Passengers disembarking from international flights take anonymous COVID tests for study purposes at Newark Liberty International Airport in Newark, N.J., Wednesday, Jan. 4, 2023. Amid a COVID-19 surge in China, the U.S. is expanding its traveler-based genomic coronavirus surveillance program, an early warning system for detecting new variants. (AP Photo/Seth Wenig)

Passengers disembarking from international flights take anonymous COVID tests for study purposes at Newark Liberty International Airport in Newark, N.J., Wednesday, Jan. 4, 2023. Amid a COVID-19 surge in China, the U.S. is expanding its traveler-based genomic coronavirus surveillance program, an early warning system for detecting new variants. (AP Photo/Seth Wenig)

LABARAI MASU NASABA

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Ci Gaba Da Zama Muhimmin Ginshiki Ga Ci Gaban Nahiyar 

An Rufe Taron Kolin Wuzhen Na Ayyukan Yanar Gizo Na Duniya Na Shekarar 2025

Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Wang Wenbin, ya bayyana a taron manema labaru da aka saba yi a yau Litinin cewa, kamata ya yi kasar Amurka ta yi musayar bayanai da kididdiga game da annobar COVID-19 a fili, kuma kan lokaci tare da hukumar lafiya ta duniya (WHO), da ma sauran kasashen duniya.

Wasu rahotanni na cewa, a halin yanzu, cutar COVID-19 nau’in XBB.1.5 tana kara maye gurbin nau’in BQ.1.1, a matsayin nau’i na farko cikin sauri a Amurka. Game da hakan, Wang ya bayyana cewa, bayanai sun nuna cewa, a cikin shekaru uku bayan barkewar cutar, an samu yaduwar kusan dukkan nau’ikan cutar COVID-19 da rassanta a Amurka, wanda hakan ya sa ta zama daya daga cikin kasashen dake da nau’ikan cutar mafi yawa a duniya. Don haka, ya kamata Amurka ta yi musayar bayanai kan yanayin annobar da take ciki, tare da hukumar WHO, da sauran kasashen duniya kan lokaci, tare kuma da daukar kwararan matakai don hana ci gaban yaduwar cutar.

An kuma bayyana cewa, ma’aikatun harkokin wajen kasashen Jamus, da Belgium, da Luxembourg da dai sauransu, na ba wa ‘yan kasarsu shawarar kauracewa zuwa kasar Sin sai dai idan ya zama dole. Game da wannan batu, Wang ya ce, kasar Sin na fatan dukkan bangarorin za su kiyaye ka’idojin kimiyya, don tabbatar da zirga-zirgar mutanen daga kasashe daban-daban yadda ya kamata, da kuma ba da gudummawa ga hadin gwiwar kasa da kasa wajen yaki da annobar, da farfado da tattalin arzikin duniya. (Mai fassara: Bilkisu Xin)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Ci Gaba Da Zama Muhimmin Ginshiki Ga Ci Gaban Nahiyar 
Daga Birnin Sin

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Ci Gaba Da Zama Muhimmin Ginshiki Ga Ci Gaban Nahiyar 

November 9, 2025
An Rufe Taron Kolin Wuzhen Na Ayyukan Yanar Gizo Na Duniya Na Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

An Rufe Taron Kolin Wuzhen Na Ayyukan Yanar Gizo Na Duniya Na Shekarar 2025

November 9, 2025
Xi Ya Gana Da Shugabar IOC Tare Da Shugaban IOC Na Karramawa
Daga Birnin Sin

Xi Ya Gana Da Shugabar IOC Tare Da Shugaban IOC Na Karramawa

November 9, 2025
Next Post
Kasashen Duniya Na Kokarin Jan Hankalin Sinawa Matafiya Bayan Sake Bude Iyakokin Kasar Sin

Kasashen Duniya Na Kokarin Jan Hankalin Sinawa Matafiya Bayan Sake Bude Iyakokin Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Kaduna Za Ta Ɗauki Ma’aikatan Lafiya 9,000 Cikin Shekaru 5 – Maiyaki 

Gwamnatin Kaduna Za Ta Ɗauki Ma’aikatan Lafiya 9,000 Cikin Shekaru 5 – Maiyaki 

November 10, 2025
Da Dumi-duminsa: ‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Basarake A Ondo

Wani Sabon Hari Kan Al’ummar Da Ke Iyaka Da Katsina A Kano Ya Rutsa Da Mata 5

November 10, 2025
Matatun mai

Yadda Sojoji Suka Tarwatsa Haramtattun Matatun Mai 14 A Yankin Neja Delta 

November 10, 2025
Jibrin Kofa

Ɗan Majalisar Wakilai, Jibrin Ƙofa Ya Sauya Sheƙa Daga NNPP Zuwa APC

November 10, 2025
Boko haram

Sojoji Sun Fatattaki Boko Haram, Sun Ceto Mutane 86 Da Aka Sace A Borno

November 10, 2025
Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Ci Gaba Da Zama Muhimmin Ginshiki Ga Ci Gaban Nahiyar 

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Ci Gaba Da Zama Muhimmin Ginshiki Ga Ci Gaban Nahiyar 

November 9, 2025
An Rufe Taron Kolin Wuzhen Na Ayyukan Yanar Gizo Na Duniya Na Shekarar 2025

An Rufe Taron Kolin Wuzhen Na Ayyukan Yanar Gizo Na Duniya Na Shekarar 2025

November 9, 2025
Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL

Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL

November 9, 2025
Xi Ya Gana Da Shugabar IOC Tare Da Shugaban IOC Na Karramawa

Xi Ya Gana Da Shugabar IOC Tare Da Shugaban IOC Na Karramawa

November 9, 2025
CMG Ya Cimma Yarjejeniyar Samun Iznin Watsa Shirye-shiryen Wasannin Olympics Daga Shekarar 2026 Zuwa 2032

CMG Ya Cimma Yarjejeniyar Samun Iznin Watsa Shirye-shiryen Wasannin Olympics Daga Shekarar 2026 Zuwa 2032

November 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.