ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasashen Duniya Na Kokarin Jan Hankalin Sinawa Matafiya Bayan Sake Bude Iyakokin Kasar Sin

by CMG Hausa
3 years ago
Chinese tourists arrive at Suvarnabhumi International Airport in Samut Prakarn province, Thailand, Monday, Jan. 9, 2023. Thailand is looking forward to hosting large numbers of vistors from China again after Beijing eased travel restrictions on Sunday. Chinese were about one-third of the total number of tourists visiting Thailand before the coronavirus pandemic, and the authorities hope they can help its lucrative tourism industry recover.(AP Photo/Sakchai Lalit)

Chinese tourists arrive at Suvarnabhumi International Airport in Samut Prakarn province, Thailand, Monday, Jan. 9, 2023. Thailand is looking forward to hosting large numbers of vistors from China again after Beijing eased travel restrictions on Sunday. Chinese were about one-third of the total number of tourists visiting Thailand before the coronavirus pandemic, and the authorities hope they can help its lucrative tourism industry recover.(AP Photo/Sakchai Lalit)

Kasashe a fadin duniya, musamman na yankin kudu maso gabashin Asiya, na murna dangane da tsammanin miliyoyin Sinawa masu tafiye-tafiye, bayan dage dokar takaita tafiye-tafiye a kasar.

A jiya Lahadi, 8 ga wata ne aka dage dokar takaita tafiye-tafiyen da aka ayyana shekaru 3 da suka gabata a kasar Sin biyo bayan barkewar annobar COVID-19. Sassauta dokar na zuwa ne a daidai lokacin da bikin bazara ta sabuwar shekarar gargajiya ta kasar Sin ke karatowa. Akwai yuwuwar Sinawa za su yi biliyoyin tafiye-tafiye a cikin gida da ma kasashen waje, yayin bikin na kwanaki 7 da za a fara daga ranar 21 ga wata.

  • Amurka Ba Ta Cancanci Zargin Wasu Sassan Ba Bayan Ta Gaza Shawo Kan COVID-19 A Cikin Gida

Sauyin matakan yaki da cutar dai ya samu matukar karbuwa daga kasashe da dama, ciki har da Thailand, da Malaysia, da Singapore, da Cambodia, da Indonesia, da Philippines, da New Zealand, kasashen dake matukar dokin karbar bakuncin Sinawa masu yawon shakatawa.

ADVERTISEMENT

Hukumomin lura da fannin yawon bude ido a Thailand, sun ce kasar ta shirya tsaf domin karbar baki Sinawa, kuma suna fatan adadin Sinawa ’yan yawon shakatawa da kasar za ta karba a bana kadai, zai kai mutum a kalla miliyan 5, adadin da ya kai kusan rabin Sinawa miliyan 11.5 da suka ziyarci kasar a shekarar 2019.

Gwamnatoci a fadin duniya ba su tsaya bata lokaci ba wajen jan hankalin Sinawa matafiya saboda sassauta dokar a jiya, inda suka yi ta wallafa hotuna da bidiyon fitattun wuraren yawon shakatawa a shafin Weibo, wanda yake tamkar shafin Twitter a kasar Sin.

LABARAI MASU NASABA

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

Bayanai sun bayyana cewa, gangamin jan hankalin matafiya ya zo a kan gaba, bisa la’akari da karuwar bukatar tafiye-tafiye saboda zuwan bikin bazara. (Fa’iza Mustapha, Saminu Alhassan)

Duniya
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya
Daga Birnin Sin

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

June 13, 2026
Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

June 13, 2026
Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar
Daga Birnin Sin

Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar

June 12, 2026
Next Post
Shugaba Buhari Ya Bude Wasu Manyan Aiyuka 6 A Jihar Yobe

Shugaba Buhari Ya Bude Wasu Manyan Aiyuka 6 A Jihar Yobe

LABARAI MASU NASABA

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

June 13, 2026
Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

June 13, 2026
Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

June 13, 2026

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

June 13, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026
Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026
Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.