• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ya Kamata Mu Dore Da Ibadu Da Kyawawan Halayenmu Na Ramadan

by Ibrahim Bala
1 year ago
in Marurun Zuciya
0
Ya Kamata Mu Dore Da Ibadu Da Kyawawan Halayenmu Na Ramadan
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu Alaikum Warahmatullahi Ta’ala Wa Barakatuhu.

Jama’a barkanku da sallah da fatan an yi sallah lafiya kuma an gabatar da ibadu cikin nutsuwa da yadda ubangiji ya tsara a yi.

Maganar da zan yi a yau, magana ce guda daya wadda take shawara ce gare ku ‘yan’uwa, kamar yadda muka gabatar da ibadu a cikin watan Ramadana za a ga karya ta ragu, gulma da munafunci duk an kiyaye baki, saboda a tsira kuma a samu falala mai yawa, an kyautata zumunci, kuma an nemi yafiya an gafartawa juna.

Shawarata a nan ita ce; wannan wata mai alfarma da muka yi ibadu cikinsa, ya zamanto an dore kowane wata a cikin shekara watanninmu goma sha biyu, mu yi irin wadannan ibadun mu yi koyi, ya zamanto idan wani abu a ke yi na zunubi ko na wani laifi da a ka daina a watan ramadan to, a dore da shi.

In Allah ya so ya yarda za mu ga budi, mu ga falala, kada ka ce idan watan ramadan ya riga ya wuce ya kare ai shikkenan za ka ci gaba da ayyukan da ka saba yi na laifuka tunda wata ya riga ya kare, a’a! a kiyaye domin samun tsira ranar gobe kiyama.

Labarai Masu Nasaba

Halaye 8 Na Rayuwa Da Aka Fi So A Yi Shiru Maimakon Magana (2)

Halaye 8 Na Rayuwa Da Aka Fi So A Yi Shiru Maimakon Magana A Ciki 

Ina mai kara bawa ‘yan’uwa shawara kan cewa; Dan Allah dan Annabi darussan da muka gani a watan ramadana mu dore da su, mun kyautata, mun yi sadaka, mun taimaki marayu, mun yi ibada, mun yi sallolin dare, to mu dore, mu daure, mu ci gaba da su, za mu ga canji, kuma za mu ga ci gaba.

Ina kara kira ga iyaye yadda suka rika saka ‘ya’yansu suka rika yin ibadu na dare da yin sallah a kan lokaci saboda azumi to ya kamata a dore a hakan, kada a ce sai lokacin azumi za a yi ibada, kada ka ce sai lokacin azumi kawai za ka tashi ‘ya’yanka a yi sallar asubha, a yi sallar dare, a roki Allah subhanahu wata’allah, to a dore a haka.

Haka kuma ina kara kira ga ‘yan’uwa musulmi akwai sittisshawwal falala ce mai girma a wannan azumin duk da cewa ni ba malami bane amma ina ba mu shawara da mu daure mu yi su, zai taimaka mana, kuma zai cike mana irin laifukan da muke da su na lada da muke nema.

Ubangiji Allah ya karbi ibadunmu, Amin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yansanda Sun Kama Tirelar Sata Da Kayan Miliyan 30 A Bauchi

Next Post

Yanzu-yanzu: Hatsaniya Ta Kaure Tsakanin Sojoji Da Matasa A Gashuwa

Related

Halaye 8 Na Rayuwa Da Aka Fi So A Yi Shiru Maimakon Magana A Ciki 
Marurun Zuciya

Halaye 8 Na Rayuwa Da Aka Fi So A Yi Shiru Maimakon Magana (2)

9 months ago
Halaye 8 Na Rayuwa Da Aka Fi So A Yi Shiru Maimakon Magana A Ciki 
Marurun Zuciya

Halaye 8 Na Rayuwa Da Aka Fi So A Yi Shiru Maimakon Magana A Ciki 

9 months ago
Ba Gwamnati Ce Kadai Za Ta Magance Yawan Barace-Barace Ba
Marurun Zuciya

Ba Gwamnati Ce Kadai Za Ta Magance Yawan Barace-Barace Ba

1 year ago
Halaye 8 Na Rayuwa Da Aka Fi So A Yi Shiru Maimakon Magana A Ciki (1)
Marurun Zuciya

Halaye 8 Na Rayuwa Da Aka Fi So A Yi Shiru Maimakon Magana A Ciki (1)

1 year ago
Kuncin Rayuwa: Jan Hankali Ga Iyaye Da Yayyen ‘Yan Mata
Marurun Zuciya

Kuncin Rayuwa: Jan Hankali Ga Iyaye Da Yayyen ‘Yan Mata

1 year ago
Ya Kamata Iyaye Ku Yi Wa Tufkar Hanci…
Marurun Zuciya

Ya Kamata Iyaye Ku Yi Wa Tufkar Hanci…

2 years ago
Next Post
Yanzu-yanzu: Hatsaniya Ta Kaure Tsakanin Sojoji Da Matasa A Gashuwa

Yanzu-yanzu: Hatsaniya Ta Kaure Tsakanin Sojoji Da Matasa A Gashuwa

LABARAI MASU NASABA

Shugabanci A Nijeriya: A Ina Ne Gizo Ke Saƙar?

Shugabanci A Nijeriya: A Ina Ne Gizo Ke Saƙar?

September 14, 2025
Me Ya Sa Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Ta Samu Goyon Baya Daga Sassan Kasa Da Kasa

Me Ya Sa Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Ta Samu Goyon Baya Daga Sassan Kasa Da Kasa

September 14, 2025
Sama Da Fam Biliyan Uku Aka Kashe A Firimiyar Ingila Wajen Sayen Ƴan Wasa

Sama Da Fam Biliyan Uku Aka Kashe A Firimiyar Ingila Wajen Sayen Ƴan Wasa

September 14, 2025
Me Ya Sa Bayern Liverkusen Ta Kori Erik Ten Hag Bayan Wasanni Biyu?

Me Ya Sa Bayern Liverkusen Ta Kori Erik Ten Hag Bayan Wasanni Biyu?

September 14, 2025
An Karrama Fitattun Fina-Finai A Bikin “Golden Panda” Da Ya Gudana A Lardin Sichuan Na Kasar Sin

An Karrama Fitattun Fina-Finai A Bikin “Golden Panda” Da Ya Gudana A Lardin Sichuan Na Kasar Sin

September 14, 2025
Matashi Ya Rasa Ransa A Yunƙurin Satar Kyabul Ɗin Taransifoma A Maiduguri

Matashi Ya Rasa Ransa A Yunƙurin Satar Kyabul Ɗin Taransifoma A Maiduguri

September 14, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Wani Sojan Gona Ɗauke Da Bindiga A Katsina

September 14, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

NPA Ta Fara Aiki Da Sabon Tsarin ETO A Tashar Apapa

September 14, 2025
Sojojin Nijeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 139, Sun Cafke 132 A Cikin Sati 2 —Hedikwatar Tsaro

Sojoji Sun Ceto Mutane 30 Da Aka Yi Garkuwa Da Su, Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama

September 14, 2025
Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.