• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Aka Gudanar Da Maulidin Annabi (SAW) A Gidan Kwankwaso

by Ibrahim Muhammad
3 years ago
in Labarai
0
Yadda Aka Gudanar Da Maulidin Annabi (SAW) A Gidan Kwankwaso
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An gudanar da taron Maulidin Nabiy a gidan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso.

Taron zaman Maulidin ya sami halartar dan takarar Gwamnan jihar Kano a NNPP, Injiniya Abba Kabir Yusuf da sauran mutane da dama.

  • Wa Ya Dace Al’umma Su Zaba?
  • Hanyoyin Kula Da Fatar Jiki (4)

Sheik Muhammad Ashiru Nata’ala Babban Limamin Masallacin Mila Gidan Kwankwasiyya ya ce taro ne na murnar tunawa da fiyayyen halitta Annabi Muhammad da kuma kokarin hada kan al’umma gaba daya ya zamanto dukkan wanda ya shaida da La’ila ha’illallahu mu zama uwa daya uba daya ba kyama.

Ya ce wannan ta sa jama’a daban-daban na kowane bangare na fahimtarsa na addini ya zo Maulidin da aka asssa shi shekaru hudu kenan duk shekara ana samun ci gaba.

Sheik Muhammad Ashiru Nata’ala ya ce jagoran Kwankwasiyya Dokta Rabiu Musa Kwankwaso shi ne kashin bayan assasa zaman Maulidin da aka yana bad agudummuwa sosai wajen bunkasa Maulidin ta fitar da makudan kudi da abinci da memo da ruwa wanda mutune Samara 5,000 za su amfana.

Labarai Masu Nasaba

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Ya yi kira ga sauran al’umma yan siyasa da wadanda ba yan siyasa ba su daure su rika koyi da irin hidimar Dokta Rabiu Musa Kwankwasodomin yana bada dukiyarsa da lokacinsa da tunaninsa a kan raya Maulidin Annabi.

Wanda har tambaya yake in wata ya kama ya ce yaushe ne za’ayi zaman Maulidinna Mila saboda son abin wannan ya nuna son sa ga addini a aikace ba’a baki ba a aikace yake nunawa.

Sheik Ashiru Muhammad Nata’ala ya ce ba abinda za suce gama halarta maulidi sai godiya Allah ya saka da alkhairi domin kowa ya tashi zuwa baya zuwa shi kadai kuma cikin gidiyar Allah yan uwa yan Shi’a da yan tijjaniya da kadiriyya da yan ‘uwana addini na kowane bangare sun zo an yi maulidi tare hatta wadanda da suke cewa ba sa son Maulidin yanzu da Kansu suke cewa a yi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AnnabikanoKwankwasoMalamiMaulidi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasashe 10 Da Suka Fi Tsananin Zafi A Duniya A Bana

Next Post

Wani Harin Bam Ya Yi Sanadin Kashe Aƙalla Mutum 100 A Somaliya

Related

Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto
Manyan Labarai

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

47 minutes ago
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram
Manyan Labarai

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

13 hours ago
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce
Manyan Labarai

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

15 hours ago
Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno
Labarai

Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

17 hours ago
Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 450, Sun Ceto Mutane 180 A Satumba — DHQ
Tsaro

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 450, Sun Ceto Mutane 180 A Satumba — DHQ

20 hours ago
Gwamnatin Jigawa Ta Bai Wa  Mahaddata Ƙur’ani 200 Tallafin Karatu
Labarai

Gwamnatin Jigawa Ta Bai Wa  Mahaddata Ƙur’ani 200 Tallafin Karatu

22 hours ago
Next Post
Wani Harin Bam Ya Yi Sanadin Kashe Aƙalla Mutum 100 A Somaliya

Wani Harin Bam Ya Yi Sanadin Kashe Aƙalla Mutum 100 A Somaliya

LABARAI MASU NASABA

Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

October 5, 2025
Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

October 4, 2025
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

October 4, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

October 4, 2025
Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.