• Leadership Hausa
Sunday, January 29, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Yadda Aka Gudanar Da Maulidin Annabi (SAW) A Gidan Kwankwaso

by Ibrahim Muhammad
3 months ago
in Labarai
0
Yadda Aka Gudanar Da Maulidin Annabi (SAW) A Gidan Kwankwaso

An gudanar da taron Maulidin Nabiy a gidan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso.

Taron zaman Maulidin ya sami halartar dan takarar Gwamnan jihar Kano a NNPP, Injiniya Abba Kabir Yusuf da sauran mutane da dama.

  • Wa Ya Dace Al’umma Su Zaba?
  • Hanyoyin Kula Da Fatar Jiki (4)

Sheik Muhammad Ashiru Nata’ala Babban Limamin Masallacin Mila Gidan Kwankwasiyya ya ce taro ne na murnar tunawa da fiyayyen halitta Annabi Muhammad da kuma kokarin hada kan al’umma gaba daya ya zamanto dukkan wanda ya shaida da La’ila ha’illallahu mu zama uwa daya uba daya ba kyama.

Ya ce wannan ta sa jama’a daban-daban na kowane bangare na fahimtarsa na addini ya zo Maulidin da aka asssa shi shekaru hudu kenan duk shekara ana samun ci gaba.

Sheik Muhammad Ashiru Nata’ala ya ce jagoran Kwankwasiyya Dokta Rabiu Musa Kwankwaso shi ne kashin bayan assasa zaman Maulidin da aka yana bad agudummuwa sosai wajen bunkasa Maulidin ta fitar da makudan kudi da abinci da memo da ruwa wanda mutune Samara 5,000 za su amfana.

Labarai Masu Nasaba

Babu Wata Baraka Tsakanina Da Buhari – Tinubu

‘Yansanda Sun Kama Kasurguman ‘Yan Bindiga 2, Sun Ceto Mutane 7, Sun Kwato 2.1m Kudin Fansa

Ya yi kira ga sauran al’umma yan siyasa da wadanda ba yan siyasa ba su daure su rika koyi da irin hidimar Dokta Rabiu Musa Kwankwasodomin yana bada dukiyarsa da lokacinsa da tunaninsa a kan raya Maulidin Annabi.

Wanda har tambaya yake in wata ya kama ya ce yaushe ne za’ayi zaman Maulidinna Mila saboda son abin wannan ya nuna son sa ga addini a aikace ba’a baki ba a aikace yake nunawa.

Sheik Ashiru Muhammad Nata’ala ya ce ba abinda za suce gama halarta maulidi sai godiya Allah ya saka da alkhairi domin kowa ya tashi zuwa baya zuwa shi kadai kuma cikin gidiyar Allah yan uwa yan Shi’a da yan tijjaniya da kadiriyya da yan ‘uwana addini na kowane bangare sun zo an yi maulidi tare hatta wadanda da suke cewa ba sa son Maulidin yanzu da Kansu suke cewa a yi.

Tags: AnnabikanoKwankwasoMalamiMaulidi
Previous Post

Kasashe 10 Da Suka Fi Tsananin Zafi A Duniya A Bana

Next Post

Wani Harin Bam Ya Yi Sanadin Kashe Aƙalla Mutum 100 A Somaliya

Related

Babu Wata Baraka Tsakanina Da Buhari – Tinubu
Manyan Labarai

Babu Wata Baraka Tsakanina Da Buhari – Tinubu

3 hours ago
‘Yansanda Sun Kama Kasurguman ‘Yan Bindiga 2, Sun Ceto Mutane 7, Sun Kwato 2.1m Kudin Fansa
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Kasurguman ‘Yan Bindiga 2, Sun Ceto Mutane 7, Sun Kwato 2.1m Kudin Fansa

3 hours ago
Matsalolin Da APC Ta Jefa ‘Yan Nijeriya Ya Kamata Su Zama Darasi -Jarman Makarfi
Labarai

Matsalolin Da APC Ta Jefa ‘Yan Nijeriya Ya Kamata Su Zama Darasi -Jarman Makarfi

6 hours ago
Dole A Hada Karfi Wajen Dakile Bazuwar Makamai A Afirka –Buhari
Manyan Labarai

Ba Don A Wahalar Da Talaka AKa Sauya Kudin Nijeriya Ba —Buhari 

6 hours ago
Babu Barazanar Kai Hari A Kano – ‘Yansanda
Manyan Labarai

DPO Ya Yanke Jiki Ya Fadi, Ya Rasu A Jigawa

8 hours ago
Wasu Daga Cikin Manhajojin Da Ke Bata Wayar Android
Manyan Labarai

Wasu Daga Cikin Manhajojin Da Ke Bata Wayar Android

10 hours ago
Next Post
Wani Harin Bam Ya Yi Sanadin Kashe Aƙalla Mutum 100 A Somaliya

Wani Harin Bam Ya Yi Sanadin Kashe Aƙalla Mutum 100 A Somaliya

LABARAI MASU NASABA

Tsokaci Kan Dukan Da Wasu Maza Ke Wa Matansu

Tsokaci Kan Dukan Da Wasu Maza Ke Wa Matansu

January 28, 2023
Babu Wata Baraka Tsakanina Da Buhari – Tinubu

Babu Wata Baraka Tsakanina Da Buhari – Tinubu

January 28, 2023
‘Yansanda Sun Kama Kasurguman ‘Yan Bindiga 2, Sun Ceto Mutane 7, Sun Kwato 2.1m Kudin Fansa

‘Yansanda Sun Kama Kasurguman ‘Yan Bindiga 2, Sun Ceto Mutane 7, Sun Kwato 2.1m Kudin Fansa

January 28, 2023
Son Rai Da Rashin Cancantar Jarumai Ke Gurbata Al’adu A Fina-finanmu –Daushe

Son Rai Da Rashin Cancantar Jarumai Ke Gurbata Al’adu A Fina-finanmu –Daushe

January 28, 2023
Mataimakin Wakilin Kasar Sin Dake MDD Ya Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Taimakawa Mali Kara Karfin Yaki Da Ta’addanci

Mataimakin Wakilin Kasar Sin Dake MDD Ya Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Taimakawa Mali Kara Karfin Yaki Da Ta’addanci

January 28, 2023
Bikin Bazara Na Gargajiyar Kasar Sin Ya Kara Azama Kan Farfadowar Tattalin Arzikin Duniya

Bikin Bazara Na Gargajiyar Kasar Sin Ya Kara Azama Kan Farfadowar Tattalin Arzikin Duniya

January 28, 2023
Noman Kankana Na Kara Bunkasa A Jihar Jigawa

Noman Kankana Na Kara Bunkasa A Jihar Jigawa

January 28, 2023
Masani: Sin Za Ta Iya Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasa Ci Gaban Duniya A Shekarar 2023

Masani: Sin Za Ta Iya Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasa Ci Gaban Duniya A Shekarar 2023

January 28, 2023
Matsalolin Da APC Ta Jefa ‘Yan Nijeriya Ya Kamata Su Zama Darasi -Jarman Makarfi

Matsalolin Da APC Ta Jefa ‘Yan Nijeriya Ya Kamata Su Zama Darasi -Jarman Makarfi

January 28, 2023
Dole A Hada Karfi Wajen Dakile Bazuwar Makamai A Afirka –Buhari

Ba Don A Wahalar Da Talaka AKa Sauya Kudin Nijeriya Ba —Buhari 

January 28, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.