ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, November 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Bikin Bai Wa Sarkin Bwari Sanda Ya Gudana A Abuja

by Idris Umar
3 years ago
Bwari

A ranar 27 ga wannan Agustan 2022 ne karamar ministar Babban Birnin Tarayya, Hajiya Ramatu Tijjani Aliyu ta mika wa Sarkin Gwari, Alhaji Awwal Musa Ijakoro sandar girma na 11.

Wasu daga cikin sarakunan arewa sun nuna wa matashin basaraken kara na bayar da lokacinsu zuwa ta ya shi murna a wannan rana.

  • Muna Zargin Masallatai Da Coci-coci Da Hannu A Satar Mai –Kyari
  • …Dalla-dallar Yadda Aka Kashe Kudin Tallafin Mai

Da take mika masa sandar, minisarar ta roki al’umar Bwari da su bai wa sarkin goyan baya. Sannan ta yaba da kokarin sarkin wajen hada kan al’ummarsa da shugabanci nagari.

ADVERTISEMENT

Hajiya Ramatu ta yi kira da sarkin da ya yi riko da alkur’ani a wajen shugabatar al’umarsa tare da kauce wa duk wani kabilanci da son zuciya kamar yadda Allah ya umurni.

Mai Martaba, Alhaji Awwal Musa Ijakoro ya gaji wannan sarauta ce a gurin mahaifisa, Alhaji Musa Muhammad Ijakoro, wanda a hannunsa masarautar ta zama mai daraja ta biyu a 12 ga watan Yunin 1997.

LABARAI MASU NASABA

Sanusi II Kaɗai Muka Sani A Matsayin Halataccen Sarkin Kano – Kwankwaso

NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

A shekarun da Mai Martaba Alhaji Awwal Musa Ijakoro ya yi a kan karagar mulki ya sami nasarar hada kan al’umarsa waje guda, wanda hakan ya kawo masa daukaka a masarautarsa baki daya.

Da yake amsar sandar, Mai Martaba Alhaji Awwal Musa Ijakoro ya nuna godiyasa ga Allah Madaukakin Sarki da ya nuna masa wannan rana, sannan ya godi wa dinbin mutanen da suka zo don nuna masa kauna da kuma al’ummar Bwari baki daya.

Ya kuma mika godiya ga gwamnatin tarayya da ministan Abuja da sauran dukkan ma’aikan da ke karkashin minisatan Abujan baki daya.

Ya yi kuma jinjina ga majalisarsa bisa ba shi goyan baya wajen samun nasarar yin wannan taro.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yanzu Satar Da Kuka Yi Ba Ta Da Amfani: Kwankwaso Ga Gwamnonin APC
Manyan Labarai

Sanusi II Kaɗai Muka Sani A Matsayin Halataccen Sarkin Kano – Kwankwaso

November 15, 2025
NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama
Manyan Labarai

NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

November 15, 2025
Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya
Labarai

Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya

November 15, 2025
Next Post
Yadda Ake Rubutu Da Word (WPS Office) A Wayar Hanu (I)

Yadda Ake Rubutu Da Word (WPS Office) A Wayar Hanu (I)

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Yi Taka-tsantsan Da Batun Yankin Taiwan 

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Yi Taka-tsantsan Da Batun Yankin Taiwan 

November 15, 2025
Illolin Neman Kudi Ido Rufe Ba Tare Da Kula Da Halal Ko Haram Ba

Illolin Neman Kudi Ido Rufe Ba Tare Da Kula Da Halal Ko Haram Ba

November 15, 2025
Jakadan Sin A Japan Ya Bayyana Matukar Adawa Da Kalaman Firaminista Takaichi Dangane Da Kasar Sin

Jakadan Sin A Japan Ya Bayyana Matukar Adawa Da Kalaman Firaminista Takaichi Dangane Da Kasar Sin

November 15, 2025
Yanzu Satar Da Kuka Yi Ba Ta Da Amfani: Kwankwaso Ga Gwamnonin APC

Sanusi II Kaɗai Muka Sani A Matsayin Halataccen Sarkin Kano – Kwankwaso

November 15, 2025
Yadda Ake Miyar Margi (Margi Special)

Yadda Ake Miyar Margi (Margi Special)

November 15, 2025
Yadda Za Ku Gyara Kanku

Yadda Za Ku Gyara Kanku

November 15, 2025
NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

November 15, 2025
Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya

Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya

November 15, 2025
Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

November 15, 2025
Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

November 15, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.