• English
  • Business News
Monday, October 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Matatar Mai Ta Fatakwal Ta Fara Aiki

by Yusuf Shuaibu
10 months ago
in Labarai
0
Yadda Matatar Mai Ta Fatakwal Ta Fara Aiki
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Bayan an samu tsaikon jinkirta wa’adi har sau bakwai, a karshe dai matatar man Fatakwal ta fara aikin tace danyan mai kamar yadda LEADERSHIP ta ruwaito Bincike ya nuna cewa matatar mai ta Fatakwal ta rasa wa’adin har sau bakwai na fara aikinta a zuwa watan Oktoban 2024.

Kamfanin man fetur na Nijeriya (NNPCL) ya sanya ranakun fara aikin matatar, ciki har da alkawuran da aka yi a watan Maris, Agusta, da Satumbar 2024, wadanda duk sun wuce ba tare da cika wannan alƙawari ba.

  • Man Fetur Da Ake Shigowa Ya Ragu Da Kashi 35 – CBN
  • Dangote Ya Rage Wa ‘Yan Kasuwa Farashin Man Fetur

Sai dai a wani sako daga wata majiya mai tushe, wadda LEADERSHIP ta ci karo da shi, NNPC ya ce, “A yau (Talata) babbar nasara ce ga Nijeriya yayin da matatar man Fatakwal ta fara aikin sarrafa ɗanyen mai a hukumance.

Wannan gagarumin ci gaba ne na bude sabon babi na samun ‘yancin kai a vangaren makamashi da ci gaban tattalin arzikin al’ummarmu.

Matatar

Labarai Masu Nasaba

TRCN Ta Koka Kan Yawaitar Malaman Da Ba Su Cancanta Ba A Nijeriya 

Sojoji Sun Tarwatsa Maɓoyar ‘Yan Bindiga 11, Sun Ƙwato Makamai A Taraba

“Ina taya Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da hukumar gudanarwa ta NNPC karkashin shugabancin, Mele Kyari bisa jajircewar da suka yi wajen wannan aikin na kawo sauyi.

Sannu a hankali muna sake fasalin makomar makamashin Nijeriya.” An fara gyaran matatar mai ta Fatakwal ne tun a shekarar 2021. Dan kwangilar da ke kula da aikin, Maire Tecnimont SpA, ya kasance yana aiki a wurin tun lokacin da aka sanya hannu kan kwangilar na dala biliyan 1.5 a cikin watan Afrilu 2021.

Duk da sanarwar kammala aikin a watan Disamba na 2023, matatar ba ta fara aikin tace mai ba, saboda abin da NNPCL ta kira, “ci gaba da binciken tsaro da jinkirtawa wani matakin ƙarshe na gyaran.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Fetur
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rayuwar Gidajen Yaɗa Labarai Lokacin Matsin Tattalin Arziki

Next Post

Yawan Masu Zaman Kashe Wando A Nijeriya Ya Ragu Da Kashi 4.3 – NBS

Related

Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)
Labarai

TRCN Ta Koka Kan Yawaitar Malaman Da Ba Su Cancanta Ba A Nijeriya 

45 minutes ago
Sojoji Sun Tarwatsa Maɓoyar ‘Yan Bindiga 11, Sun Ƙwato Makamai A Taraba
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Maɓoyar ‘Yan Bindiga 11, Sun Ƙwato Makamai A Taraba

2 hours ago
Kwale-kwale
Labarai

Kifewar Kwale-kwale, Ya Ci Rayukan ‘Yan Uwa 5 A Benuwe 

4 hours ago
Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu
Manyan Labarai

Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu

7 hours ago
Sojoji Sun Ƙaryata Rahoton Cewa Ƴan Bindiga Sun Mamaye Sansaninsu A Kwara
Tsaro

Sojoji Sun Ƙaryata Rahoton Cewa Ƴan Bindiga Sun Mamaye Sansaninsu A Kwara

15 hours ago
Kotu Ta Kori Buƙatar Ministan Tinubu Na Hana Fitar Da Takardun Karatunsa
Labarai

Kotu Ta Kori Buƙatar Ministan Tinubu Na Hana Fitar Da Takardun Karatunsa

16 hours ago
Next Post
Yawan Masu Zaman Kashe Wando A Nijeriya Ya Ragu Da Kashi 4.3 – NBS

Yawan Masu Zaman Kashe Wando A Nijeriya Ya Ragu Da Kashi 4.3 – NBS

LABARAI MASU NASABA

Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)

TRCN Ta Koka Kan Yawaitar Malaman Da Ba Su Cancanta Ba A Nijeriya 

October 6, 2025
Rwanda Da Huawei Sun Kaddamar Da Shirin DigiTruck Domin Bunkasa Fasaha A Fadin Kasar

Rwanda Da Huawei Sun Kaddamar Da Shirin DigiTruck Domin Bunkasa Fasaha A Fadin Kasar

October 6, 2025
Sojoji Sun Tarwatsa Maɓoyar ‘Yan Bindiga 11, Sun Ƙwato Makamai A Taraba

Sojoji Sun Tarwatsa Maɓoyar ‘Yan Bindiga 11, Sun Ƙwato Makamai A Taraba

October 6, 2025
Kwallon Hockey: Nijeriya Na Fatan Samun Nasara A Masar

Kwallon Hockey: Nijeriya Na Fatan Samun Nasara A Masar

October 6, 2025
Kwale-kwale

Kifewar Kwale-kwale, Ya Ci Rayukan ‘Yan Uwa 5 A Benuwe 

October 6, 2025
Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu

Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu

October 6, 2025
Sojoji Sun Ƙaryata Rahoton Cewa Ƴan Bindiga Sun Mamaye Sansaninsu A Kwara

Sojoji Sun Ƙaryata Rahoton Cewa Ƴan Bindiga Sun Mamaye Sansaninsu A Kwara

October 5, 2025
Kotu Ta Kori Buƙatar Ministan Tinubu Na Hana Fitar Da Takardun Karatunsa

Kotu Ta Kori Buƙatar Ministan Tinubu Na Hana Fitar Da Takardun Karatunsa

October 5, 2025
CMG Zai Watsa Shirin Nishadantarwa Na Murnar Bikin Zhongqiu Gobe Da Dare

CMG Zai Watsa Shirin Nishadantarwa Na Murnar Bikin Zhongqiu Gobe Da Dare

October 5, 2025
Nijeriya Ta Zamo Ƙasa Mafi Ƙarancin Tsammanin Tsawon Rayuwa A Duniya

Nijeriya Ta Zamo Ƙasa Mafi Ƙarancin Tsammanin Tsawon Rayuwa A Duniya

October 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.