• English
  • Business News
Sunday, July 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Sabon Rikicin ECOWAS Zai Shafi Nijeriya

by Bello Hamza
1 year ago
in Labarai
0
Yadda Sabon Rikicin ECOWAS Zai Shafi Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Nijeriya na iya asarar gudummawar wasu kasashe 12 a bangaren a banbharen samar da tsaro ga al’ummata za kuma ta iyan yin gaggarumin asara a tattalin arzikin kasa sakamakon ficewar kasashen Nijar, Mali da Burkina Faso daga kungiyar kasashen yankin Afirka ta Yamma, kamar yadda masana da al’ummar da suke zaune a yankuna suka bayyana wa jaridar Daily Trust.

Masanan sun kuma yi hayanin cewa, ficewar wadanan kasashe uku za iya tarnaki ga tattaunawar da ake yi don samar da hadewar yankin da kuma aiwatar da yarjejeniyar da aka yi na cinikayya a tsakanin yankunan Afirka (AfCFTA).

  • Nijeriya Ta Yi Allah-Wadai Da Ficewar Nijar, Mali Da Burkina Faso Daga ECOWAS
  • ECOWAS Ta Shimfida Sabbin Ka’idoji Domin Janye Wa Nijar Takunkumi

An samar da shirin AfCFTA ne don gagguta hada harkokin kasuwanci a tsakanin kasashen Afirka kamar yadda dokokin majalisar dinkin duniya ta tanada.

Idan za iya tuna a ranar Lahadi ne sojojin da ke mulki a kasashen uku suka sanar da ficewa daga kungiyar ECOWAS da gaggawa. Hakan kuma ya faru ne sakamakon takunkumin da kungiyar ta sanya musu baayn juyin mulkin da aka yi a kasashen. A shekarar 2021 aka dakatar da kasa Mali bayan juyin mulki har sau biyu an kuma dakatar da kasar Burkina Faso ne a shekarar 2022, yayin da aka dakatar da kasar Nijar a shekarar 2023.

Ba kamar yadda abin da ya faru ba a lokacin da aka dakatar da kasashen Mali da Burkina Faso, dakatar da Nijar ya jawo kace-nace musamman daga al’ummar yankin arewacin Njijeriya wanda suke da dangatakar tarhi da an kasuwanci a tsakaninsu da Nijar.

Labarai Masu Nasaba

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

Isra’ila Na Sanya Alamar Rusau A Dubban Gidajen Fararen Hula A Gaza

Al’ummar kasashen biyu suna da tarihin auratayya, harkokin kasuwanci suna kuma fuskantar matsalolin da ke auko masu tare a dukkan matakai na mulki. Suna kuma da iyakokin da suke tare da kilomita fiye da 1,608 (mil 999) wanda ya taso daga Sakkwato, Kebbi, Zamfara, Katsina, Jigawa, Yobe da jihar Borno.

Duk da cewa, kasar Nijar ta dogara da Nijeriya a bangaren samar da hatsi, tufafi da kayan giine-gine, ita ma Nijeriya ta dogara da Nijar don samun dabbobi kamar rakuma shanu tumakai, dabino da asauran kayyakin amfani nay au da kullum.

Tabbas juyin mulkin da aka yi a Nijar da kuma matakan da kungiyar ECOWAS ta dauka wadda Nijeriya ta jagoranta sun shafi gangamin yaki da ta’addanci da hadakar sojoji daga yankin suke yi, sojojin da ke aikin tabbatar da zaman lafiya suna iya tabbatar da wannan ikirarin.

‘Yan Gudun Hijrar Yankin Borno Na Fuskatar Matsaloli

Shugaban dattawan yankin Borno, Dr Bulama Mali Gubio, ya bayyana cewa, ficewar kasar Nijar daga kungiyar ECOWAAS za iyi matuka shafar rayuwar ‘yan gudun hijira daga jihar Borno ya kuma shafi harkokin kasuwanci a tsakanin kasashen  wanda aka yi shekara da shekaru ana yi ba tare da wata mastala ba.

 

Lamarin Ya Shafi Hadin Kan Kasashen Yankin —

Malami a bangaren tattalihn arziki a Jami’ar Usmanu dafodiyo Sakkwato, Farfesa Tanko Baba, ya bayyana cewa, matsalar wadannan kasashe da kungiyar ECOWAs zai shafi Nijeriya ta bangarori da dama.

Matsalolin da za a fuskanta sun hada da raguwar kasuwanci a tsakanin Nijeriya da kasashen wanda hakan zai shafi al’ummar Nijetiya da dama wadanda suka diogara da wadanna kasuwan ci wajen rayuwar yau da kullum. Za kuma a samu mastalar tsaro. Wannan na nufin ‘yan ta’adda za su iya shogowa Nijeriya ba tare da wata mastala ba.

Dole Nijeriya ta sake nazarin wadannan lamarin don kada a kara jefa al’umma cikin matsalar tattalin arziki dana tsaro.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Dauke takunkumin bizaJuyin MulkiRikicin kasashen Ecowas
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kakakin Majalisa Ga Tinubu: Ka Dauki Kwararan Matakai Kan Karuwar Matsalolin Tsaro

Next Post

Samar Da Jami’ar Musulunci A Jihar Kaduna Alheri Ne – Bola Ige

Related

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 
Wasanni

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

8 hours ago
Kasar Sin Na Tir Da Harin Isra’ila Kan Makarantu A Gaza Tare Da Kira Da A Dakatar Da Bude Wuta
Labarai

Isra’ila Na Sanya Alamar Rusau A Dubban Gidajen Fararen Hula A Gaza

10 hours ago
Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson
Siyasa

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

12 hours ago
An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja
Manyan Labarai

An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

13 hours ago
‘Yancin Gashin Kai: Ma’aikatan Kananan Hukumomi Sun Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki
Labarai

‘Yancin Gashin Kai: Ma’aikatan Kananan Hukumomi Sun Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki

15 hours ago
Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu
Rahotonni

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu

16 hours ago
Next Post
Samar Da Jami’ar Musulunci A Jihar Kaduna Alheri Ne – Bola Ige

Samar Da Jami'ar Musulunci A Jihar Kaduna Alheri Ne - Bola Ige

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

July 26, 2025
Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

July 26, 2025
Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya

Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya

July 26, 2025
Kasar Sin Na Tir Da Harin Isra’ila Kan Makarantu A Gaza Tare Da Kira Da A Dakatar Da Bude Wuta

Isra’ila Na Sanya Alamar Rusau A Dubban Gidajen Fararen Hula A Gaza

July 26, 2025
Firaministan Sin Ya Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI

Firaministan Sin Ya Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI

July 26, 2025
Ecowas

Natijojin Auren Dattijo Ga Budurwa

July 26, 2025
An Yi Bikin Karbar Fitilar Gasar Wasannin Kasa Da Kasa Ta Shekarar 2025 A Chengdu

An Yi Bikin Karbar Fitilar Gasar Wasannin Kasa Da Kasa Ta Shekarar 2025 A Chengdu

July 26, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)

Dalilan Da Suka Sa Cinikin Bayi Bai Yi Nasara A Arewacin Nijeriya Ba

July 26, 2025
Sin Ta Gudanar Da Gasar Kirkire-kirkire Ta Daliban Kasa Da Kasa A Yankin Afirka Karo Na Farko

Sin Ta Gudanar Da Gasar Kirkire-kirkire Ta Daliban Kasa Da Kasa A Yankin Afirka Karo Na Farko

July 26, 2025
Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

July 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.