ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Sabon Rikicin ECOWAS Zai Shafi Nijeriya

by Bello Hamza
2 years ago
Ecowas

Nijeriya na iya asarar gudummawar wasu kasashe 12 a bangaren a banbharen samar da tsaro ga al’ummata za kuma ta iyan yin gaggarumin asara a tattalin arzikin kasa sakamakon ficewar kasashen Nijar, Mali da Burkina Faso daga kungiyar kasashen yankin Afirka ta Yamma, kamar yadda masana da al’ummar da suke zaune a yankuna suka bayyana wa jaridar Daily Trust.

Masanan sun kuma yi hayanin cewa, ficewar wadanan kasashe uku za iya tarnaki ga tattaunawar da ake yi don samar da hadewar yankin da kuma aiwatar da yarjejeniyar da aka yi na cinikayya a tsakanin yankunan Afirka (AfCFTA).

  • Nijeriya Ta Yi Allah-Wadai Da Ficewar Nijar, Mali Da Burkina Faso Daga ECOWAS
  • ECOWAS Ta Shimfida Sabbin Ka’idoji Domin Janye Wa Nijar Takunkumi

An samar da shirin AfCFTA ne don gagguta hada harkokin kasuwanci a tsakanin kasashen Afirka kamar yadda dokokin majalisar dinkin duniya ta tanada.

ADVERTISEMENT

Idan za iya tuna a ranar Lahadi ne sojojin da ke mulki a kasashen uku suka sanar da ficewa daga kungiyar ECOWAS da gaggawa. Hakan kuma ya faru ne sakamakon takunkumin da kungiyar ta sanya musu baayn juyin mulkin da aka yi a kasashen. A shekarar 2021 aka dakatar da kasa Mali bayan juyin mulki har sau biyu an kuma dakatar da kasar Burkina Faso ne a shekarar 2022, yayin da aka dakatar da kasar Nijar a shekarar 2023.

Ba kamar yadda abin da ya faru ba a lokacin da aka dakatar da kasashen Mali da Burkina Faso, dakatar da Nijar ya jawo kace-nace musamman daga al’ummar yankin arewacin Njijeriya wanda suke da dangatakar tarhi da an kasuwanci a tsakaninsu da Nijar.

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

Al’ummar kasashen biyu suna da tarihin auratayya, harkokin kasuwanci suna kuma fuskantar matsalolin da ke auko masu tare a dukkan matakai na mulki. Suna kuma da iyakokin da suke tare da kilomita fiye da 1,608 (mil 999) wanda ya taso daga Sakkwato, Kebbi, Zamfara, Katsina, Jigawa, Yobe da jihar Borno.

Duk da cewa, kasar Nijar ta dogara da Nijeriya a bangaren samar da hatsi, tufafi da kayan giine-gine, ita ma Nijeriya ta dogara da Nijar don samun dabbobi kamar rakuma shanu tumakai, dabino da asauran kayyakin amfani nay au da kullum.

Tabbas juyin mulkin da aka yi a Nijar da kuma matakan da kungiyar ECOWAS ta dauka wadda Nijeriya ta jagoranta sun shafi gangamin yaki da ta’addanci da hadakar sojoji daga yankin suke yi, sojojin da ke aikin tabbatar da zaman lafiya suna iya tabbatar da wannan ikirarin.

‘Yan Gudun Hijrar Yankin Borno Na Fuskatar Matsaloli

Shugaban dattawan yankin Borno, Dr Bulama Mali Gubio, ya bayyana cewa, ficewar kasar Nijar daga kungiyar ECOWAAS za iyi matuka shafar rayuwar ‘yan gudun hijira daga jihar Borno ya kuma shafi harkokin kasuwanci a tsakanin kasashen  wanda aka yi shekara da shekaru ana yi ba tare da wata mastala ba.

 

Lamarin Ya Shafi Hadin Kan Kasashen Yankin —

Malami a bangaren tattalihn arziki a Jami’ar Usmanu dafodiyo Sakkwato, Farfesa Tanko Baba, ya bayyana cewa, matsalar wadannan kasashe da kungiyar ECOWAs zai shafi Nijeriya ta bangarori da dama.

Matsalolin da za a fuskanta sun hada da raguwar kasuwanci a tsakanin Nijeriya da kasashen wanda hakan zai shafi al’ummar Nijetiya da dama wadanda suka diogara da wadanna kasuwan ci wajen rayuwar yau da kullum. Za kuma a samu mastalar tsaro. Wannan na nufin ‘yan ta’adda za su iya shogowa Nijeriya ba tare da wata mastala ba.

Dole Nijeriya ta sake nazarin wadannan lamarin don kada a kara jefa al’umma cikin matsalar tattalin arziki dana tsaro.

Ecowas
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Lokaci Ya Yi Da Matasan Nijeriya Za Su Ƙwato Ƙasarsu — Kwamred Yahaya Abdullahi
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kamfanin Dangote Na Kara Karfafa Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Jihar Neja

MASU ALAKA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
Labarai

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Next Post
Samar Da Jami’ar Musulunci A Jihar Kaduna Alheri Ne – Bola Ige

Samar Da Jami'ar Musulunci A Jihar Kaduna Alheri Ne - Bola Ige

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.