ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Sabon Rikicin ECOWAS Zai Shafi Nijeriya

by Bello Hamza
2 years ago
Ecowas

Nijeriya na iya asarar gudummawar wasu kasashe 12 a bangaren a banbharen samar da tsaro ga al’ummata za kuma ta iyan yin gaggarumin asara a tattalin arzikin kasa sakamakon ficewar kasashen Nijar, Mali da Burkina Faso daga kungiyar kasashen yankin Afirka ta Yamma, kamar yadda masana da al’ummar da suke zaune a yankuna suka bayyana wa jaridar Daily Trust.

Masanan sun kuma yi hayanin cewa, ficewar wadanan kasashe uku za iya tarnaki ga tattaunawar da ake yi don samar da hadewar yankin da kuma aiwatar da yarjejeniyar da aka yi na cinikayya a tsakanin yankunan Afirka (AfCFTA).

  • Nijeriya Ta Yi Allah-Wadai Da Ficewar Nijar, Mali Da Burkina Faso Daga ECOWAS
  • ECOWAS Ta Shimfida Sabbin Ka’idoji Domin Janye Wa Nijar Takunkumi

An samar da shirin AfCFTA ne don gagguta hada harkokin kasuwanci a tsakanin kasashen Afirka kamar yadda dokokin majalisar dinkin duniya ta tanada.

ADVERTISEMENT

Idan za iya tuna a ranar Lahadi ne sojojin da ke mulki a kasashen uku suka sanar da ficewa daga kungiyar ECOWAS da gaggawa. Hakan kuma ya faru ne sakamakon takunkumin da kungiyar ta sanya musu baayn juyin mulkin da aka yi a kasashen. A shekarar 2021 aka dakatar da kasa Mali bayan juyin mulki har sau biyu an kuma dakatar da kasar Burkina Faso ne a shekarar 2022, yayin da aka dakatar da kasar Nijar a shekarar 2023.

Ba kamar yadda abin da ya faru ba a lokacin da aka dakatar da kasashen Mali da Burkina Faso, dakatar da Nijar ya jawo kace-nace musamman daga al’ummar yankin arewacin Njijeriya wanda suke da dangatakar tarhi da an kasuwanci a tsakaninsu da Nijar.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

Al’ummar kasashen biyu suna da tarihin auratayya, harkokin kasuwanci suna kuma fuskantar matsalolin da ke auko masu tare a dukkan matakai na mulki. Suna kuma da iyakokin da suke tare da kilomita fiye da 1,608 (mil 999) wanda ya taso daga Sakkwato, Kebbi, Zamfara, Katsina, Jigawa, Yobe da jihar Borno.

Duk da cewa, kasar Nijar ta dogara da Nijeriya a bangaren samar da hatsi, tufafi da kayan giine-gine, ita ma Nijeriya ta dogara da Nijar don samun dabbobi kamar rakuma shanu tumakai, dabino da asauran kayyakin amfani nay au da kullum.

Tabbas juyin mulkin da aka yi a Nijar da kuma matakan da kungiyar ECOWAS ta dauka wadda Nijeriya ta jagoranta sun shafi gangamin yaki da ta’addanci da hadakar sojoji daga yankin suke yi, sojojin da ke aikin tabbatar da zaman lafiya suna iya tabbatar da wannan ikirarin.

‘Yan Gudun Hijrar Yankin Borno Na Fuskatar Matsaloli

Shugaban dattawan yankin Borno, Dr Bulama Mali Gubio, ya bayyana cewa, ficewar kasar Nijar daga kungiyar ECOWAAS za iyi matuka shafar rayuwar ‘yan gudun hijira daga jihar Borno ya kuma shafi harkokin kasuwanci a tsakanin kasashen  wanda aka yi shekara da shekaru ana yi ba tare da wata mastala ba.

 

Lamarin Ya Shafi Hadin Kan Kasashen Yankin —

Malami a bangaren tattalihn arziki a Jami’ar Usmanu dafodiyo Sakkwato, Farfesa Tanko Baba, ya bayyana cewa, matsalar wadannan kasashe da kungiyar ECOWAs zai shafi Nijeriya ta bangarori da dama.

Matsalolin da za a fuskanta sun hada da raguwar kasuwanci a tsakanin Nijeriya da kasashen wanda hakan zai shafi al’ummar Nijetiya da dama wadanda suka diogara da wadanna kasuwan ci wajen rayuwar yau da kullum. Za kuma a samu mastalar tsaro. Wannan na nufin ‘yan ta’adda za su iya shogowa Nijeriya ba tare da wata mastala ba.

Dole Nijeriya ta sake nazarin wadannan lamarin don kada a kara jefa al’umma cikin matsalar tattalin arziki dana tsaro.

Ecowas
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Gwanjon Kadarori: Kotun Daukaka Kara Ta Kori Karar Da Sani Sha’aban Ya Shigar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

MASU ALAKA

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara
Tsaro

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

June 25, 2026
Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026
Manyan Labarai

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

June 25, 2026
An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano
Labarai

An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

June 25, 2026
Next Post
Samar Da Jami’ar Musulunci A Jihar Kaduna Alheri Ne – Bola Ige

Samar Da Jami'ar Musulunci A Jihar Kaduna Alheri Ne - Bola Ige

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

June 25, 2026
Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

June 25, 2026
An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

June 25, 2026
APC Ta Dage Yakin Zaben Shugaban Kasarta A Kano

An Dakatar Da Shugaban APC Na Kebbi Da Kwamishina Kan Zaɓen Cike Gurbin Zuru

June 25, 2026
Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

June 25, 2026
EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

June 25, 2026
Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.