ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, November 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yaki Da Miyagun Kwayoyi: Kamfanin LEADERSHIP Da NDLEA Sun Kulla Kawance

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
NDLEA

Kamfanin LEADERSHIP ya kulla kawance da Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA), domin shirya “taro kan shaye-shayen miyagun kwayoyi, laifuka, da ci gaban kasa.”

An tabbatar da hakan ne a cikin wata takardar amincewa da hukumar ta NDLEA ta aike wa babban mataimakin shugaba/babban edita na Rukunan Kamfanonin LEADERSHIP Group Ltd, Azu Ishiekwene mai kwanan wata, 10 ga Mayu, 2023.

  • Shugaban Tsimi Da Tanadi Ya Warware Mishkilar Dimbin Bashin Da Ake Bin Jihar Kaduna
  • Xi Da Mai Dakinsa Sun Jagoranci Bikin Maraba Da Baki Mahalarta Taron Kolin Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya

Wani bangare na wasikar mai dauke da sa hannun Daraktan Yada Labarai da Hadin Gwiwa na NDLEA, Femi Babafemi ya bayyana cewa “Na rubuto ne domin na isar da amincewar shugaba kuma babban jami’in zartarwa game da shawarar da kuka gabatar ta “Shirya Babban Taro Kan Yaki da Shaye-Shayen Miyagun Kwayoyi, Laifuka, Da Ci Gaban Kasa.”

ADVERTISEMENT

“Muna godiya da kokarin da kuke yi na ganin al’ummarmu ta barranta da ta’ammali da muggan kwayoyi, kuma ku lura cewa yaki da shaye-shayen miyagun kwayoyi abu ne mai matukar wahala kuma yana bukatar hadin gwiwa daga dukkan masu ruwa da tsaki ciki har da kafofin yada labarai.

“Hukumar tana aiki tukuru don ganin an rage yawan abubuwan da suka shafi shaye-shayen da fataucin muggan kwayoyi a cikin kasar nan, don haka suna maraba da gudummawar da ‘yan Nijeriya masu kishin kasa da kungiyoyi, da kamfanoni irin ku ke bayarwa don cimma wannan buri.

LABARAI MASU NASABA

Shugaban APC Na Kano Ya Nemi Afuwa Daga Al’ummar Fagge Kan Kalamansa

’Yansanda Sun Cafke Wani Da Ake Zargin Dan Ta’adda Ne A Jihar Kebbi

“Yayin da muke tabbatar muku da shirye-shiryenmu na yin hadin gwiwa tare da ku don samun nasarar taron, muna kara yi muku fatan alheri da kuma fatan shirya abubuwan da za su yi matukar tasiri a taron.”

Idan dai za a iya tunawa, a bisa fargabar yadda matasa ke kara tsunduma harkar shaye-shayen miyagun kwayoyi a fadin kasar nan, Rukunin Kamfanonin LEADERSHIP ya yi kiran a hada hannu da hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa domin samar da ingantacciyar hanyar yekuwa a kafafen yada labarai game da yadda za a shawo kan matsalar.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Shugaban APC Na Kano Ya Nemi Afuwa Daga Al’ummar Fagge Kan Kalamansa
Manyan Labarai

Shugaban APC Na Kano Ya Nemi Afuwa Daga Al’ummar Fagge Kan Kalamansa

November 15, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Kotu Da Ɗansanda

’Yansanda Sun Cafke Wani Da Ake Zargin Dan Ta’adda Ne A Jihar Kebbi

November 15, 2025
NAHCON Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Da Zai Kula Da Shafin Nusuk Masar Na Hajjin 2026
Labarai

NAHCON Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Da Zai Kula Da Shafin Nusuk Masar Na Hajjin 2026

November 14, 2025
Next Post
Buhari Ya Nada Oluwatoyin Madein A Matsayin Sabuwar Akanta-Janar

Buhari Ya Nada Oluwatoyin Madein A Matsayin Sabuwar Akanta-Janar

LABARAI MASU NASABA

Shugaban APC Na Kano Ya Nemi Afuwa Daga Al’ummar Fagge Kan Kalamansa

Shugaban APC Na Kano Ya Nemi Afuwa Daga Al’ummar Fagge Kan Kalamansa

November 15, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

’Yansanda Sun Cafke Wani Da Ake Zargin Dan Ta’adda Ne A Jihar Kebbi

November 15, 2025
Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

November 14, 2025
NAHCON Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Da Zai Kula Da Shafin Nusuk Masar Na Hajjin 2026

NAHCON Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Da Zai Kula Da Shafin Nusuk Masar Na Hajjin 2026

November 14, 2025
NSCDC Ta Cafke Mutum Biyu Bisa Zargin Satar NAPEP Da Safarar Miyagun Kwayoyi A Kano

NSCDC Ta Cafke Mutum Biyu Bisa Zargin Satar NAPEP Da Safarar Miyagun Kwayoyi A Kano

November 14, 2025
Gwamnan Gombe Ya Gabatar Da Naira Biliyan 535.69 A Matsayin Kasafin 2026

Gwamnan Gombe Ya Gabatar Da Naira Biliyan 535.69 A Matsayin Kasafin 2026

November 14, 2025
Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

November 14, 2025
Tinubu Ya Zuba Naira Tiriliyan 1.5 Don Bunkasa Noma Da Kayan Aiki Na Zamani

Tinubu Ya Zuba Naira Tiriliyan 1.5 Don Bunkasa Noma Da Kayan Aiki Na Zamani

November 14, 2025
Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko

Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko

November 14, 2025
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima

Dalilin Asusun NADF Na Yin Hadaka Da Gwamnatin Jihar Jigawa

November 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.