• English
  • Business News
Wednesday, May 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan APC Dubu 5,000 Sun Sauya Sheƙa Zuwa PDP A Katsina

"Idan Gaskiya Ne Ku Bayyana Sunayen 5,000 Din Da Suka Koma PDP"

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Siyasa
0
‘Yan APC Dubu 5,000 Sun Sauya Sheƙa Zuwa PDP A Katsina
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sama da mambobin jam’iyyar APC dubu biyar (5,000) a kananan hukumomin Matazu da Musawa a jihar Katsina ne suka watsar da tsintsiya tare da shiga cikin jam’iyyar PDP.

Mutanen sun bi sawun jagoransu Hon. Ali Maikano don shiga cikin babbar jam’iyyar adawa a jihar biyo bayan kullin da suke da shi bayan zaben cikin gida da aka gudanar kwanakin baya.

  • Yadda Buhari Ya Dakile Barazanar Da APC Ke Fuskanta A Majalisar Dattawa

Ali Maikano wanda ya nemi takarar dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Matazu/Musawa a karkashin jam’iyyar APC amma ya fadi, daga bisani ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar a bisa abin da ya misalta take dimokradiyya.

Da ya ke amsar masu sauya shekar a Matazu, Shugaban jam’iyyar PDP na jihar Katsina, Hon. Salisu Yusuf Majigiri, ya basu tabbacin samun adalci a jam’iyyar tare da cewa PDP a shirye take kuma tana kokarinta wajen hada kan mambobin a jihar.

Ya ce, “A yau mun amshi sama da mambobin APC 5,000 daga kananan hukumomin Matazu da Musawa karkashin jagorancin Ali Maikano da Isa Abba zuwa cikin jam’iyyarmu mai daraja ta PDP.

Labarai Masu Nasaba

Rikicin Ribas: Fubara Ya Ce Ya San Yadda Zai Magance Matsalar, Ya Gargaɗi Magoya Bayansa

Wike Ya Gargaɗi PDP Kan Bai Wa Ɗan Arewa Takara A 2027

“A matsayinku na sabbin mambobi, ina tabbatar muku za ku samu goyon baya da adalci a wannan jam’iyyar. Za mu tabbatar kun mori kowace dama da ta samu ba tare da nuna banbanci ba”.

Da yake maida martani kan sauya shekar mambobin na APC, mataimakin shugaban APC a jihar Katsina, Bala Abu Musawa, ya kalubalanci PDP da Maikano da su bayyana sunayen mutum 5,000 da suka ce sun fice daga APC zuwa jam’iyyar adawan.

  • https://leadership.ng/over-5000-apc-members-decamp-to-pdp-in-katsina/

Ya misalta Maikano din a matsayin mutum Mai son kansa ba tare da duba maslahar al’umma ba, ya ce nan kusa ya san zai sake fita daga PDP din ma don kuwa a can din ma ba samun tikitin zai yi ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Nijeriya Na Bukatar Shugaba Nagari Da Zai Ceto Ta Daga Kangi – Sheikh Assufiyyu

Next Post

Hadarin Mota Ya Ci Rayukan Mutum 18 A Hanyar Ibadan Zuwa Lagos

Related

Rikicin Ribas: Fubara Ya Ce Ya San Yadda Zai Magance Matsalar, Ya Gargaɗi Magoya Bayansa
Labarai

Rikicin Ribas: Fubara Ya Ce Ya San Yadda Zai Magance Matsalar, Ya Gargaɗi Magoya Bayansa

1 day ago
Wike Ya Gargaɗi PDP Kan Bai Wa Ɗan Arewa Takara A 2027
Siyasa

Wike Ya Gargaɗi PDP Kan Bai Wa Ɗan Arewa Takara A 2027

2 days ago
NNPP Ta Yi Asarar Ɗan Majalisa A Kano, Ya Koma APC
Siyasa

NNPP Ta Yi Asarar Ɗan Majalisa A Kano, Ya Koma APC

2 days ago
Uwargidan Jonathan Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Remi Tinubu
Siyasa

Uwargidan Jonathan Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Remi Tinubu

3 days ago
Martanin Kwankwaso Ga Kawu Sumaila Da Sauran Masu Ficewa Daga NNPP
Siyasa

Martanin Kwankwaso Ga Kawu Sumaila Da Sauran Masu Ficewa Daga NNPP

4 days ago
Dalilin Gwamnatin Kano Na Haramta Shirye-shiryen Siyasa Kai Tsaye
Siyasa

Dalilin Gwamnatin Kano Na Haramta Shirye-shiryen Siyasa Kai Tsaye

7 days ago
Next Post
Hadarin Mota Ya Ci Rayukan Mutum 18 A Hanyar Ibadan Zuwa Lagos

Hadarin Mota Ya Ci Rayukan Mutum 18 A Hanyar Ibadan Zuwa Lagos

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
gaza

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

May 14, 2025
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

May 14, 2025
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

May 14, 2025
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

May 14, 2025
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

May 14, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

May 14, 2025
A Sa Hikima Da Dabara Yayin Da Ake “Wasan Kati ” Da Kasar Amurka

A Sa Hikima Da Dabara Yayin Da Ake “Wasan Kati ” Da Kasar Amurka

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.