• English
  • Business News
Thursday, October 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan APC Dubu 5,000 Sun Sauya Sheƙa Zuwa PDP A Katsina

"Idan Gaskiya Ne Ku Bayyana Sunayen 5,000 Din Da Suka Koma PDP"

by Khalid Idris Doya
3 years ago
pdp

Sama da mambobin jam’iyyar APC dubu biyar (5,000) a kananan hukumomin Matazu da Musawa a jihar Katsina ne suka watsar da tsintsiya tare da shiga cikin jam’iyyar PDP.

Mutanen sun bi sawun jagoransu Hon. Ali Maikano don shiga cikin babbar jam’iyyar adawa a jihar biyo bayan kullin da suke da shi bayan zaben cikin gida da aka gudanar kwanakin baya.

  • Yadda Buhari Ya Dakile Barazanar Da APC Ke Fuskanta A Majalisar Dattawa

Ali Maikano wanda ya nemi takarar dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Matazu/Musawa a karkashin jam’iyyar APC amma ya fadi, daga bisani ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar a bisa abin da ya misalta take dimokradiyya.

Da ya ke amsar masu sauya shekar a Matazu, Shugaban jam’iyyar PDP na jihar Katsina, Hon. Salisu Yusuf Majigiri, ya basu tabbacin samun adalci a jam’iyyar tare da cewa PDP a shirye take kuma tana kokarinta wajen hada kan mambobin a jihar.

Ya ce, “A yau mun amshi sama da mambobin APC 5,000 daga kananan hukumomin Matazu da Musawa karkashin jagorancin Ali Maikano da Isa Abba zuwa cikin jam’iyyarmu mai daraja ta PDP.

LABARAI MASU NASABA

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

“A matsayinku na sabbin mambobi, ina tabbatar muku za ku samu goyon baya da adalci a wannan jam’iyyar. Za mu tabbatar kun mori kowace dama da ta samu ba tare da nuna banbanci ba”.

Da yake maida martani kan sauya shekar mambobin na APC, mataimakin shugaban APC a jihar Katsina, Bala Abu Musawa, ya kalubalanci PDP da Maikano da su bayyana sunayen mutum 5,000 da suka ce sun fice daga APC zuwa jam’iyyar adawan.

  • https://leadership.ng/over-5000-apc-members-decamp-to-pdp-in-katsina/

Ya misalta Maikano din a matsayin mutum Mai son kansa ba tare da duba maslahar al’umma ba, ya ce nan kusa ya san zai sake fita daga PDP din ma don kuwa a can din ma ba samun tikitin zai yi ba.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato
Manyan Labarai

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

October 28, 2025
pdp
Manyan Labarai

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

October 27, 2025
Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta
Siyasa

Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta

October 24, 2025
Next Post
Hadarin Mota Ya Ci Rayukan Mutum 18 A Hanyar Ibadan Zuwa Lagos

Hadarin Mota Ya Ci Rayukan Mutum 18 A Hanyar Ibadan Zuwa Lagos

LABARAI MASU NASABA

Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik

Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik

October 29, 2025
Asuu

Gwamnatin Tarayya Ta Saki Naira Biliyan 2.3 Ga ASUU

October 29, 2025
Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki

Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki

October 29, 2025
Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

October 29, 2025
An Yi Taron Tataunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Moscow, Manama, Da Budapest

An Yi Taron Tataunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Moscow, Manama, Da Budapest

October 29, 2025
majalisar kasa

Majalisar Wakilai Ta Amince Da Bukatar Amso Bashin Dala Biliyan 2.34 A Kasuwar Jari Ta Duniya

October 29, 2025
An Samu Ingantuwar Yanayin Iska Da Ruwa Cikin Watanni 9 Na Farkon Bana A Sin

An Samu Ingantuwar Yanayin Iska Da Ruwa Cikin Watanni 9 Na Farkon Bana A Sin

October 29, 2025
Kotu Ta Umarci Ƙwace Dala 49,700 Daga Tsohon Jami’in INEC

Kotu Ta Umarci Ƙwace Dala 49,700 Daga Tsohon Jami’in INEC

October 29, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kara Kyautata Tsarin Kare Muradun Al’umma A Bangaren Shari’a

Yadda Kasar Sin Ke Kara Kyautata Tsarin Kare Muradun Al’umma A Bangaren Shari’a

October 29, 2025
COAS Shaibu Ya Sha Alwashin Murƙushe ‘Yan Ta’addar Lakurawa 

COAS Shaibu Ya Sha Alwashin Murƙushe ‘Yan Ta’addar Lakurawa 

October 29, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.