• English
  • Business News
Sunday, October 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutam 8 A Kofar Shiga Barikin Sojoji Da Ke Taraba

by Muhammad
2 years ago
'Yan Bindiga

Akalla mutane takwas ne aka kashe a yammacin ranar Litinin a bataliya ta 83 da ke Barikin Sojojin Ada a Takum hedikwatar karamar hukumar Takum a jihar Taraba.

Wadanda aka kashe din dai mutanen kauyen Jenuwa Nyafiye ne, wata kabilar Kutep da ke daura da kofar Sojojin. An ce suna dawowa ne daga daya daga cikin wuraren ibadar da ke yankin.

  • An Kashe Mutum 3 A Rikicin Kabilanci A Taraba
  • Rikicin Addini: An Sanya Dokar Hana Fita A Jihar Taraba

Daya daga cikin sarakunan yankin, Cif Godson Danlami Wasa, wanda ya zanta da wakilinmu ya bayyana cewa ‘yan bindiga ne suka kashe mutanen, ya ce sun shafe tsawon watanni suna ta’addanci a yankin ba tare da jami’an tsaro sun yi nasarar kama su ba.

“Sun mamaye yankinmu da yammacin jiya (Litinin), sun kashe mutanenmu, an kona wasu daga cikin wadanda abin ya shafa, ba za a iya gane su ba, yayin da ‘yan fashin dajin suka kona gidajensu.

Danlami ya kuma bayyana cewa a lokacin da ‘yan bindigar ke kashe wadanda abin ya shafa, maza da mata sun yi ta tururuwa domin tsira yayin da aka bar yara kanana.

LABARAI MASU NASABA

DHQ Ta Ƙaryata Rahoton Yunƙurin Yi Wa Tinubu Juyin Mulki

‘Yansanda Sun Kai Samame Maboyar ‘Yan Ta’adda, Sun Kwato Miyagun Kwayoyi A Gombe

“Wannan abu ne mai ban tsoro da ban tausayi yayin da mutane kusan 8 suka kasa tsira daga ruwan harsashi daga ‘yan fashin dajin yayin da wasu da dama suka samu raunuka.”

“Rundunar ‘yan banga da ke yankin sun yi yunkurin yi wa ‘yan bindigar kofar rago sai dai karfin ‘yan bindigar ya fi karfinsu.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Taraba, DSP Usman Abubakar, ya tabbatar da faruwar lamarin.

Usman ya kuma ce, bayanan da aka samu kan kashe-kashen sun nuna cewa maharan Fulani ne, ya ce “Kafin sojoji su zo wurin, sai da suka gudu daga yankin, ya ce ‘yan sanda sun mamayi maboyarsu domin kamo su.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya
Da ɗumi-ɗuminsa

DHQ Ta Ƙaryata Rahoton Yunƙurin Yi Wa Tinubu Juyin Mulki

October 18, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas
Tsaro

‘Yansanda Sun Kai Samame Maboyar ‘Yan Ta’adda, Sun Kwato Miyagun Kwayoyi A Gombe

October 18, 2025
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja
Tsaro

Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

October 18, 2025
Next Post
Kasar Sin Ta Samar Da Motoci Masu Amfani Da Wutar Lantarki Miliyan 20

Kasar Sin Ta Samar Da Motoci Masu Amfani Da Wutar Lantarki Miliyan 20

LABARAI MASU NASABA

gombe

Ɗaliban Jihar Gombe Sun Samu Ƙarin Kashi 100 Na Kuɗin Tallafin Karatu

October 18, 2025
Ɗaliban Fasaha Sun Ɓullo Da Dabarar Tsaro Ta Harkar Noma

Ɗaliban Fasaha Sun Ɓullo Da Dabarar Tsaro Ta Harkar Noma

October 18, 2025
An Bude Taron Sanin Makamar Aiki Na Cika Shekaru 80 Da Kafuwar MDD A Wuhan Na Kasar Sin

An Bude Taron Sanin Makamar Aiki Na Cika Shekaru 80 Da Kafuwar MDD A Wuhan Na Kasar Sin

October 18, 2025
Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya

DHQ Ta Ƙaryata Rahoton Yunƙurin Yi Wa Tinubu Juyin Mulki

October 18, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

‘Yansanda Sun Kai Samame Maboyar ‘Yan Ta’adda, Sun Kwato Miyagun Kwayoyi A Gombe

October 18, 2025
Kamfanin Gine-Gine Na CCECC Ya Fara Gina Wani Titin Mota Da Zai Rage Cunkoso A Birnin Abuja Na Tarayyar Najeriya

Kamfanin Gine-Gine Na CCECC Ya Fara Gina Wani Titin Mota Da Zai Rage Cunkoso A Birnin Abuja Na Tarayyar Najeriya

October 18, 2025
ASUU

Cikin Wata 9 Farfesoshi 309 Sun Bar Aiki A Jami’o’in Gwamnati, In Ji ASUU

October 18, 2025
Masanin Ilimin Physics Chen Ning Yang Ya Rasu Yana Da Shekaru 103

Masanin Ilimin Physics Chen Ning Yang Ya Rasu Yana Da Shekaru 103

October 18, 2025
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

October 18, 2025
Kasar Sin Ta Gargadi Amurka Game Da Yunkurin Samarwa Yankin Taiwan Makamai

Kasar Sin Ta Gargadi Amurka Game Da Yunkurin Samarwa Yankin Taiwan Makamai

October 18, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.