ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, November 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Sanya Wa Wani Kauye Tarar Miliyan 10 Kan Kashe Musu Dan Uwa A Katsina

by Sadiq
3 years ago
Katsina

Rundunar ‘yansandan Jihar Katsina ta tabbatar da tarar Naira miliyan 10 da ‘yan bindiga suka ci al’ummar garin Gobirawa a karamar hukumar Faskari bisa laifin kashe daya daga cikinsu.

Kakakin ‘yansandan jihar, SP Gambo Isah, wanda ya tabbatar da wannan harajin da ‘yan bindiga suka sanya wa al’ummomin saboda kashe daya daga cikinsu da ke aiki a dazuzzukan Karamar Hukumar Faskari ta Jihar Katsina, in ji Hakimin garin.

  • Adabin Zamanin Da Na Sin (3) Wakokin Daular Tang
  • An Gano Halittar Da Ta Fi Girma A Duniya

Sai dai kuma an kama wani mai suna Surajo Madawaki mai shekaru 50 da laifin hada baki da ‘yan bindigar.

ADVERTISEMENT

A cewar sanarwar, ta samu kiran gaggawa a ranar 19 ga watan Oktoba da misalin karfe 9:00 na safe, cewa wani dan ta’adda da ke dauke AK-47 ya kai wa wani matashi mai suna Yahaya Danbai dan shekaru 35 a kauyen Gobirawa da ke karamar hukumar Faskari ta Jihar Katsina hari.

An rawaito cewar manomin ya yi jarumta ya kuma yi galaba a kan wanda ya kai masa hari, ya kwace masa makamai tare da kashe dan ta’addan.

LABARAI MASU NASABA

Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro

Bayanan Da Muka Samu Sun Nuna An Fara Samun Tsaro A Nijeriya – Hafsan Sojin Ƙasa

Ya ce bayan kashe dan bindigar, ya dauki bindigar AK-47 da aka kwato zuwa gidan Hakiminsa, wanda maimakon ya kai rahoton lamarin ga ‘yansanda, sai dai ya kira wani da ake zargin kwamandan ‘yan ta’adda ne ya mika bindigar AK-47 da aka kwato gare shi.

Bayan haka ne shugaban kungiyar ‘yan ta’addan Hamisu, ya tattara ’yan kungiyarsa, suka kewaye kauyen, suka fito da manomin, suka kashe shi nan take, tare da sanya kudin fansa na Naira miliyan 10 ga al’umma saboda kashe daya daga cikin mambobinsu.

Sanarwar ta ci gaba da cewa, tun bayan faruwar lamarin, Hakimin gundumar, Surajo Madawaki ya boye kansa, har sai da tawagar ‘yansanda suka kamo shi, kuma tuni ya amsa laifinsa, inda ya kara da cewa Maiunguwa, ya musanta dukkan zargin da ake yi masa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro
Manyan Labarai

Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro

November 12, 2025
Bayanan Da Muka Samu Sun Nuna An Fara Samun Tsaro A Nijeriya – Hafsan Sojin Ƙasa
Manyan Labarai

Bayanan Da Muka Samu Sun Nuna An Fara Samun Tsaro A Nijeriya – Hafsan Sojin Ƙasa

November 12, 2025
Yadda Ɓarawo Ya Shiga Gidan Gwamnatin Kano Ya Saci Motar Ayarin Mataimakin Gwamna
Manyan Labarai

Yadda Ɓarawo Ya Shiga Gidan Gwamnatin Kano Ya Saci Motar Ayarin Mataimakin Gwamna

November 12, 2025
Next Post
CMG Ya Gudanar Da Taron Tattaunawar Hadin Gwiwarsa Da Kafofin Watsa Labaru Na Afirka Na Shekarar 2022

CMG Ya Gudanar Da Taron Tattaunawar Hadin Gwiwarsa Da Kafofin Watsa Labaru Na Afirka Na Shekarar 2022

LABARAI MASU NASABA

Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro

Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro

November 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 Tare Da Sace Babur A Nasarawa

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 Tare Da Sace Babur A Nasarawa

November 12, 2025
‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi Sama Da 200 A Katsina

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi Sama Da 200 A Katsina

November 12, 2025
Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

November 12, 2025
Bayanan Da Muka Samu Sun Nuna An Fara Samun Tsaro A Nijeriya – Hafsan Sojin Ƙasa

Bayanan Da Muka Samu Sun Nuna An Fara Samun Tsaro A Nijeriya – Hafsan Sojin Ƙasa

November 12, 2025
Yadda Ɓarawo Ya Shiga Gidan Gwamnatin Kano Ya Saci Motar Ayarin Mataimakin Gwamna

Yadda Ɓarawo Ya Shiga Gidan Gwamnatin Kano Ya Saci Motar Ayarin Mataimakin Gwamna

November 12, 2025
Zargin Kisan Kiristoci: Dalilan Da Ya Sa Trump Ba Zai Iya Kai Wa Nijeriya Hari Ba

Zargin Kisan Kiristoci: Dalilan Da Ya Sa Trump Ba Zai Iya Kai Wa Nijeriya Hari Ba

November 12, 2025
Coas

Bayan Ganawa Da Tinubu, COAS Ya Tabbatar Wa ‘Yan Nijeriya Samun Ingantaccen Tsaro

November 11, 2025
Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam

Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam

November 11, 2025
Bikin CIIE Ya Nuna Yadda Sin Ke Ba Da Jagora Kan Harkokin Bude Kofa

Bikin CIIE Ya Nuna Yadda Sin Ke Ba Da Jagora Kan Harkokin Bude Kofa

November 11, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.