• Leadership Hausa
Sunday, February 5, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sanya Wa Wani Kauye Tarar Miliyan 10 Kan Kashe Musu Dan Uwa A Katsina

by Sadiq
3 months ago
in Manyan Labarai
0
‘Yan Bindiga Sun Bukaci N40m Kudin Fansar Yara 20 Da Suka Sace A Neja

Rundunar ‘yansandan Jihar Katsina ta tabbatar da tarar Naira miliyan 10 da ‘yan bindiga suka ci al’ummar garin Gobirawa a karamar hukumar Faskari bisa laifin kashe daya daga cikinsu.

Kakakin ‘yansandan jihar, SP Gambo Isah, wanda ya tabbatar da wannan harajin da ‘yan bindiga suka sanya wa al’ummomin saboda kashe daya daga cikinsu da ke aiki a dazuzzukan Karamar Hukumar Faskari ta Jihar Katsina, in ji Hakimin garin.

  • Adabin Zamanin Da Na Sin (3) Wakokin Daular Tang
  • An Gano Halittar Da Ta Fi Girma A Duniya

Sai dai kuma an kama wani mai suna Surajo Madawaki mai shekaru 50 da laifin hada baki da ‘yan bindigar.

A cewar sanarwar, ta samu kiran gaggawa a ranar 19 ga watan Oktoba da misalin karfe 9:00 na safe, cewa wani dan ta’adda da ke dauke AK-47 ya kai wa wani matashi mai suna Yahaya Danbai dan shekaru 35 a kauyen Gobirawa da ke karamar hukumar Faskari ta Jihar Katsina hari.

An rawaito cewar manomin ya yi jarumta ya kuma yi galaba a kan wanda ya kai masa hari, ya kwace masa makamai tare da kashe dan ta’addan.

Labarai Masu Nasaba

‘Yansanda Sun Kama Wani Da Kokon Kan Mutum A Neja

‘Yan Bindiga Sun Kashe Alkali A Kotu A Jihar Imo

Ya ce bayan kashe dan bindigar, ya dauki bindigar AK-47 da aka kwato zuwa gidan Hakiminsa, wanda maimakon ya kai rahoton lamarin ga ‘yansanda, sai dai ya kira wani da ake zargin kwamandan ‘yan ta’adda ne ya mika bindigar AK-47 da aka kwato gare shi.

Bayan haka ne shugaban kungiyar ‘yan ta’addan Hamisu, ya tattara ’yan kungiyarsa, suka kewaye kauyen, suka fito da manomin, suka kashe shi nan take, tare da sanya kudin fansa na Naira miliyan 10 ga al’umma saboda kashe daya daga cikin mambobinsu.

Sanarwar ta ci gaba da cewa, tun bayan faruwar lamarin, Hakimin gundumar, Surajo Madawaki ya boye kansa, har sai da tawagar ‘yansanda suka kamo shi, kuma tuni ya amsa laifinsa, inda ya kara da cewa Maiunguwa, ya musanta dukkan zargin da ake yi masa.

Tags: 'YansandaHarajiKatsinaKisaManomiSanarwaTaraYan bindiga
Previous Post

Peng Liyuan Ta Ziyarci Kwalejin Nazarin Kide-Kide Na Princess Galyani Vadana

Next Post

CMG Ya Gudanar Da Taron Tattaunawar Hadin Gwiwarsa Da Kafofin Watsa Labaru Na Afirka Na Shekarar 2022

Related

‘Yansanda Sun Kama Wani Da Kokon Kan Mutum A Neja
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Wani Da Kokon Kan Mutum A Neja

7 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Kashe Alkali A Kotu A Jihar Imo
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Alkali A Kotu A Jihar Imo

11 hours ago
Ba Za A Kara Tsawaita Wa’adin Daina Karbar Tsofaffin Takardun Kudi Ba —Emefiele
Manyan Labarai

Ba Za A Kara Tsawaita Wa’adin Daina Karbar Tsofaffin Takardun Kudi Ba —Emefiele

14 hours ago
Akwai  Wasu Kusoshi A Fadar Shugaban Kasa Da Ke Goyon Bayan Atiku – Wike
Manyan Labarai

Akwai  Wasu Kusoshi A Fadar Shugaban Kasa Da Ke Goyon Bayan Atiku – Wike

1 day ago
Canjin Kudi: Ina Sane Da Wahalar Da Mutane Ke Sha, Komai Zai Daidaita – Buhari
Manyan Labarai

Canjin Kudi: Ina Sane Da Wahalar Da Mutane Ke Sha, Komai Zai Daidaita – Buhari

1 day ago
Gwamnonin APC Sun Gana Da Buhari Kan Bukatar Cire Wa’adin Karbar Tsofaffin Kudi
Manyan Labarai

Gwamnonin APC Sun Gana Da Buhari Kan Bukatar Cire Wa’adin Karbar Tsofaffin Kudi

2 days ago
Next Post
CMG Ya Gudanar Da Taron Tattaunawar Hadin Gwiwarsa Da Kafofin Watsa Labaru Na Afirka Na Shekarar 2022

CMG Ya Gudanar Da Taron Tattaunawar Hadin Gwiwarsa Da Kafofin Watsa Labaru Na Afirka Na Shekarar 2022

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Wani Da Kokon Kan Mutum A Neja

‘Yansanda Sun Kama Wani Da Kokon Kan Mutum A Neja

February 4, 2023
Gwamnatin Katsina Za Ta Yi Bincike Kan Kisan Da ‘Yan Bindiga Suka Yi Wa Mutum 41

Gwamnatin Katsina Za Ta Yi Bincike Kan Kisan Da ‘Yan Bindiga Suka Yi Wa Mutum 41

February 4, 2023
An Gabatar Da Shirin Tallata Bikin Fitilu Na Gargajiyar Sin A Afrika Ta Kudu Da Habasha

An Gabatar Da Shirin Tallata Bikin Fitilu Na Gargajiyar Sin A Afrika Ta Kudu Da Habasha

February 4, 2023
Kashu

Nijeriya Na Samun Fiye Da Dala Miliyan 250 Daga Kashun Da Ake Fitarwa Waje -Minista

February 4, 2023
Sin Za Ta Hada Hannu Da MDD Wajen Shawo Kan Kalubalen Duniya

Sin Za Ta Hada Hannu Da MDD Wajen Shawo Kan Kalubalen Duniya

February 4, 2023
‘Yan Bindiga Sun Kashe Alkali A Kotu A Jihar Imo

‘Yan Bindiga Sun Kashe Alkali A Kotu A Jihar Imo

February 4, 2023
Wang Yi: Ya Kamata Sin Da Amurka Su Rika Tuntubar Juna Domin Kaucewa Rashin Fahimta

Wang Yi: Ya Kamata Sin Da Amurka Su Rika Tuntubar Juna Domin Kaucewa Rashin Fahimta

February 4, 2023
Tinubu Yana Kaunar Nijeriya, Ku Zabe Shi – Buhari Ga ‘Yan Nijeriya

Tinubu Yana Kaunar Nijeriya, Ku Zabe Shi – Buhari Ga ‘Yan Nijeriya

February 4, 2023
Rashin Adalci Tsakanin ‘Ya’ya Yana Jawo Fitintinu (Fatawa)

Rashin Adalci Tsakanin ‘Ya’ya Yana Jawo Fitintinu (Fatawa)

February 4, 2023
Ba Za A Kara Tsawaita Wa’adin Daina Karbar Tsofaffin Takardun Kudi Ba —Emefiele

Ba Za A Kara Tsawaita Wa’adin Daina Karbar Tsofaffin Takardun Kudi Ba —Emefiele

February 4, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.