ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, December 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

 ‘Yan Daba Sun Tarwatsa Taron Gangamin Takarar Atiku A Ribas

by Sadiq
3 years ago
Atiku

Wasu gungun ‘yan daba sun tarwatsa taron goyon bayan muradan takarar dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar a Jihar Ribas.

LEADERSHIP ta tattaro cewa kungiyar karkashin jagorancin, Sanata Lee Maeba, a hedikwatar karamar hukumar Khana ta jihar, yayin da wasu ‘yan daba suka tarwatsa taron.

  • Kulla Dangantaka Da Kasar Sin Domin Samun Sakamakon Moriyar Juna Cikin Sauri
  • Amurka Mai Satar Mai Daga Kasar Sham

An kuma tattaro cewa kungiyar ta yi ganawar ne domin amincewa da takarar Atiku, wanda a halin yanzu ke takun saka da gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Wike, kan zaben gwamnan Jihar Delta, Sanata Ifeanyi Okowa, a matsayin abokin takararsa.

ADVERTISEMENT

A halin da ake ciki, gwamnatin jihar Ribas ta sake jaddada aniyarta na kame tare da gurfanar da mai duk wani gidan mai da ke siyar da man fetur da ba na gwamnati ba.

Hakan na zuwa ne kamar yadda aka ce babu wani zagon kasa da zai hana ta gurfanar da dan majalisa mai wakiltar mazabar tarayya ta Fatakwal II a majalisar wakilai, Hon. Chinyere Igwe, wanda aka kulle gidan man da ake zargin sa da aikata laifukan hada-hadar man fetur ba bisa ka’ida ba.

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Shugaban ma’aikatan gidan gwamnati da ke Fatakwal, Cif Emeka Woke, wanda ya bayyana hakan a ranar Litinin a garin Mogho da ke karamar hukumar Gokana a jihar, yayin wani gangamin wayar da kan jama’a kan katin zabe da kungiyar ci gaban kasa ta shirya. Initiative (GDI).

Woke ya nanata cewa gwamnatin jihar tana da hakkin tsarin mulki na tinkarar duk wanda ke da hannu wajen yin illa ga tattalin arzikin Najeriya.

Ya ce: “Duk wanda ya bari aka yi amfani da kasuwancinsa wajen hada-hadar man fetur ba bisa ka’ida ba, za a rufe gidan man. Duk wanda ya ba wa otal dinsa damar daukar masu aikata laifuka da suka kuduri aniyar kawo cikas ga zaman lafiya, za mu yi maganinsu kamar yadda doka ta tanada.”

Shugaban ma’aikatan, wanda ya bukaci Hon. Igwe da ya mika kansa ga hukumomin tsaro domin yi masa tambayoyi, duk da haka, ya gargade shi da ya daina yaudarar jama’ar da ba su ji ba ana cin zarafinsa a siyasance.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja
Manyan Labarai

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta
Manyan Labarai

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tinubu
Manyan Labarai

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Next Post
Launukan Kawata Falo Na Zamani, Wanne Ne Naku Cikin Wadannan?

Launukan Kawata Falo Na Zamani, Wanne Ne Naku Cikin Wadannan?

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

December 21, 2025
Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.