ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

 ‘Yan Daba Sun Tarwatsa Taron Gangamin Takarar Atiku A Ribas

by Sadiq
4 years ago
Atiku

Wasu gungun ‘yan daba sun tarwatsa taron goyon bayan muradan takarar dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar a Jihar Ribas.

LEADERSHIP ta tattaro cewa kungiyar karkashin jagorancin, Sanata Lee Maeba, a hedikwatar karamar hukumar Khana ta jihar, yayin da wasu ‘yan daba suka tarwatsa taron.

  • Kulla Dangantaka Da Kasar Sin Domin Samun Sakamakon Moriyar Juna Cikin Sauri
  • Amurka Mai Satar Mai Daga Kasar Sham

An kuma tattaro cewa kungiyar ta yi ganawar ne domin amincewa da takarar Atiku, wanda a halin yanzu ke takun saka da gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Wike, kan zaben gwamnan Jihar Delta, Sanata Ifeanyi Okowa, a matsayin abokin takararsa.

ADVERTISEMENT

A halin da ake ciki, gwamnatin jihar Ribas ta sake jaddada aniyarta na kame tare da gurfanar da mai duk wani gidan mai da ke siyar da man fetur da ba na gwamnati ba.

Hakan na zuwa ne kamar yadda aka ce babu wani zagon kasa da zai hana ta gurfanar da dan majalisa mai wakiltar mazabar tarayya ta Fatakwal II a majalisar wakilai, Hon. Chinyere Igwe, wanda aka kulle gidan man da ake zargin sa da aikata laifukan hada-hadar man fetur ba bisa ka’ida ba.

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

Shugaban ma’aikatan gidan gwamnati da ke Fatakwal, Cif Emeka Woke, wanda ya bayyana hakan a ranar Litinin a garin Mogho da ke karamar hukumar Gokana a jihar, yayin wani gangamin wayar da kan jama’a kan katin zabe da kungiyar ci gaban kasa ta shirya. Initiative (GDI).

Woke ya nanata cewa gwamnatin jihar tana da hakkin tsarin mulki na tinkarar duk wanda ke da hannu wajen yin illa ga tattalin arzikin Najeriya.

Ya ce: “Duk wanda ya bari aka yi amfani da kasuwancinsa wajen hada-hadar man fetur ba bisa ka’ida ba, za a rufe gidan man. Duk wanda ya ba wa otal dinsa damar daukar masu aikata laifuka da suka kuduri aniyar kawo cikas ga zaman lafiya, za mu yi maganinsu kamar yadda doka ta tanada.”

Shugaban ma’aikatan, wanda ya bukaci Hon. Igwe da ya mika kansa ga hukumomin tsaro domin yi masa tambayoyi, duk da haka, ya gargade shi da ya daina yaudarar jama’ar da ba su ji ba ana cin zarafinsa a siyasance.

MASU ALAKA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga
Manyan Labarai

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
Tsohon Sanatan Gombe, Bayero Nafada, Ya Fice Daga PDP Bayan Ganawa da Shugabannin APC
Manyan Labarai

Tsohon Sanatan Gombe, Bayero Nafada, Ya Fice Daga PDP Bayan Ganawa da Shugabannin APC

July 14, 2026
Next Post
Launukan Kawata Falo Na Zamani, Wanne Ne Naku Cikin Wadannan?

Launukan Kawata Falo Na Zamani, Wanne Ne Naku Cikin Wadannan?

LABARAI MASU NASABA

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.