ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

 ‘Yan Daba Sun Tarwatsa Taron Gangamin Takarar Atiku A Ribas

by Sadiq
4 years ago
Atiku

Wasu gungun ‘yan daba sun tarwatsa taron goyon bayan muradan takarar dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar a Jihar Ribas.

LEADERSHIP ta tattaro cewa kungiyar karkashin jagorancin, Sanata Lee Maeba, a hedikwatar karamar hukumar Khana ta jihar, yayin da wasu ‘yan daba suka tarwatsa taron.

  • Kulla Dangantaka Da Kasar Sin Domin Samun Sakamakon Moriyar Juna Cikin Sauri
  • Amurka Mai Satar Mai Daga Kasar Sham

An kuma tattaro cewa kungiyar ta yi ganawar ne domin amincewa da takarar Atiku, wanda a halin yanzu ke takun saka da gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Wike, kan zaben gwamnan Jihar Delta, Sanata Ifeanyi Okowa, a matsayin abokin takararsa.

ADVERTISEMENT

A halin da ake ciki, gwamnatin jihar Ribas ta sake jaddada aniyarta na kame tare da gurfanar da mai duk wani gidan mai da ke siyar da man fetur da ba na gwamnati ba.

Hakan na zuwa ne kamar yadda aka ce babu wani zagon kasa da zai hana ta gurfanar da dan majalisa mai wakiltar mazabar tarayya ta Fatakwal II a majalisar wakilai, Hon. Chinyere Igwe, wanda aka kulle gidan man da ake zargin sa da aikata laifukan hada-hadar man fetur ba bisa ka’ida ba.

LABARAI MASU NASABA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Shugaban ma’aikatan gidan gwamnati da ke Fatakwal, Cif Emeka Woke, wanda ya bayyana hakan a ranar Litinin a garin Mogho da ke karamar hukumar Gokana a jihar, yayin wani gangamin wayar da kan jama’a kan katin zabe da kungiyar ci gaban kasa ta shirya. Initiative (GDI).

Woke ya nanata cewa gwamnatin jihar tana da hakkin tsarin mulki na tinkarar duk wanda ke da hannu wajen yin illa ga tattalin arzikin Najeriya.

Ya ce: “Duk wanda ya bari aka yi amfani da kasuwancinsa wajen hada-hadar man fetur ba bisa ka’ida ba, za a rufe gidan man. Duk wanda ya ba wa otal dinsa damar daukar masu aikata laifuka da suka kuduri aniyar kawo cikas ga zaman lafiya, za mu yi maganinsu kamar yadda doka ta tanada.”

Shugaban ma’aikatan, wanda ya bukaci Hon. Igwe da ya mika kansa ga hukumomin tsaro domin yi masa tambayoyi, duk da haka, ya gargade shi da ya daina yaudarar jama’ar da ba su ji ba ana cin zarafinsa a siyasance.

MASU ALAKA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro
Manyan Labarai

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya
Manyan Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya

June 3, 2026
Next Post
Launukan Kawata Falo Na Zamani, Wanne Ne Naku Cikin Wadannan?

Launukan Kawata Falo Na Zamani, Wanne Ne Naku Cikin Wadannan?

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.