• English
  • Business News
Sunday, November 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan IPOB 9 Sun Shiga Hannu Kan Zargin Kashe ‘Yansanda A Imo

by Abubakar Abba
3 years ago
IPOB

Rundunar ‘yansandan Jihar Imo, ta ce ta kama mutum tara da ake zargi ‘ya’yan kungiya IPOB a jihar.

An kama su ne, bisa zargin kashe ‘yansanda biyar da wasu fararen Hula biyu, dake a karamar hukumar Ngor-Okpala da ke a jihar.

  • Sarkin Da Ya Fi Dadewa A Karagar Mulki Ya Rasu
  • Sojoji Sun Kai Farmaki Masana’antar Kera Bindiga, Sun Yi Kame A Taraba

Kamen dai ya zo ne biyo bayan karytawar da kungiyar ta IPOB na cewa, wasu daga cikin ‘ya’yanta sun kashe ‘yansanda da wasu ma’aurata.

An cafko wadanda ake zargin ne, a wata maboyarsu da ke a Itu da ke a yankin Ezinihitte-Mbaise.

A cikin sanarar da kakakin rundunra jihar Henry Okoye ya fitar ya ce, an cafke su ne biyo bayan bin sahun su da tawagar jami’an tasro ta musamman na rundunr da SP Odeyeyiwa Oladimeji ya jagoranta, inda ya sanar da cewa, sun kama wani mai suna Mathew Chukwuma dan shekara 48 da ya fito daga yankin Mpam da ke a karamar hukumar Ahiazu-Mbaise Imo, a maboyarsa da ke a Umuahia a Jihar Abia.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

Ya ce, bayan rundunar ta bincike shi ya amsa cewa shi dan kungiyar IPOB da ke a Mbaise, inda kuma ya taimakawa jami’an wajen kamo wasu abona ta’asarsa Ojoko Ikechukwu, dan shekara 53 da ya fito daga yankin Umugwa, sai wani mai suna Chilaka Charles dan shekara 44 da ya fito daga yankin Umuezuo sai kuma Anthony Iwu dan shekara 50 da ya fito daga yankin Umugwa da ya fito daga yankin Umuokirika da ke a karamar hukumar Ahiazu-Mbaise cikin jihar Imo.

Ya bayyana cewa, bayan rundunar ta bincke su, sun masa cewa su ‘ya’yan kungiyar IPOB da suka jima sun addabar alummar jihar Imo kuma da hanun su aka hallaka ‘yansandan biyar a kwanan baya da wasu fararen hula biyu a karamar hukumar Ngor-Okpala.

Acewarsa, wadanda kuma aka kama a Itu, akwai wani mai suna Damian Ibe dan shekara 50 sai Iwuala Simeon dan shekara 31 wadanda dukkanin su, sun fito ne daga yankin Mpam, da ke a karamar hukumar Ahiazu-Mbaise sai kuma wani Obali Paul dan shekara 70, da ya fito daga Itu a karamar hukumar Ezinihitte-Mbaise da ke a Imo.

Ya ce, Paul ya kasance dan malamin Coci ne wanda ya ke a cikin gungun masu aikta laifuka, inda ya bayyana cewa, sauran kuma sun arce, dauke da harbin Albarusai a jikinsu.

Wasu daga cikin makaman da aka samu a gunsu sun hada da, bindigar kirar AK47, Abarusai da bindun da ake kirawa a gida da sauransu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima
Manyan Labarai

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

November 1, 2025
Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori
Manyan Labarai

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

November 1, 2025
Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna
Manyan Labarai

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

November 1, 2025
Next Post
Sojoji Sun Cafke Mutum 40 Masu Yi Wa ‘Yan Ta’adda Safarar Kayan Abinci

Sojoji Sun Kashe 'Yan Bindiga 3, Sun Kwato Makamai A Zamfara

LABARAI MASU NASABA

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

November 1, 2025
Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

November 1, 2025
Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

November 1, 2025
Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

November 1, 2025
An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

November 1, 2025
Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

November 1, 2025
Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

November 1, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Babban Burina Zama Fitacciyar Jaruma A Duniya —Aisha Umar

November 1, 2025
Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

November 1, 2025
Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

November 1, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.