ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, November 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Nijeriya Miliyan 33 Na Iya Fuskantar Matsalar Rashin Abinci A 2025 —Rahoto

by Rabi'u Ali Indabawa and Sulaiman
1 year ago
Abinci

LABARAI MASU NASABA

Zargin Kisan Kiristoci: Dalilan Da Ya Sa Trump Ba Zai Iya Kai Wa Nijeriya Hari Ba

Matsalar Tsaro: Yadda Dabarun Uba Sani Suka Mayar Da Tsoro Zuwa Kyakkyawar Fata A Jihar Kaduna

Indabawa

Rahoton Cadre Harmonisé na Oktoba ya yi hasashen cewa akalla mutum miliyan 33.1 a cikin jihohi 26 da FCT za su fuskanci matsalar rashin abinci da abinci mai gina jiki tsakanin Yuni da Agusta 2025.
Hukumar Kula Da Abinci Da Noma ta Majalisar Dinkin Duniya, da Hukumar Samar Da Abinci ta Duniya, da Ma’aikatar Noma da Samar Da Abinci Ta Tarayya, da sauran abokan hulda ne suka gudanar da binciken.
Sauran jihohin da abin ya shafa sun hada da Cross Riber, Enugu, Edo, Abia, Kogi, Nasarawa, Kwara, Ogun, Lagas, Ribas, da FCT.
Rahoton ya nuna cewa wannan adadi ya hada da ‘yan gudun hijira 514,474 a Borno, Sakkkwato, da Zamfara.
Ya bayyana cewa kusan mutum miliyan 25 a fadin jihohi 26 da FCT a halin yanzu suna fuskantar matsalar abinci.
“Muna fuskantar kalubalen da ba a taba ganin irinsa ba wanda ya shafi rayuwa da abinci da mai gina jiki a duniya yanku da kasa baki daya.”
Koffy ya ce Nijeriya na fama da tashe-tashen hankula da suka hada da tattalin arziki da suka shafi farashin amfanin gona da noma.
Kayayyaki, abubuwan da suka shafi yanayi kamar ambaliyar ruwa da fari, da rashin tsaro.
Ya bayyana cewa, makasudin taron na CH shi ne nazartar bayanan samar da abinci da kuma abubuwan da ke taimakawa wajen gano yawan jama’a da wuraren da ke fuskantar barazanar karancin abinci mai gina jiki a kasar.
A cewarsa, wadannan tarurrukan kuma suna da nufin ba da shawarar matakan da suka dace don hana ko rage matsalolin abinci da ke faruwa.
Ya ce, “Bincike na CH shi ne mafi aminci, kuma kayan aiki na farko da aka yarda da su don shirye-shiryen jin kai su ne, samar da abinci, da mayar da martani ga rayuwa, da kuma ba da fifikon shirye-shiryen ci gaba.”
Babban Sakataren Ma’aikatar Noma da Samar da Abinci ta Tarayya Temitope Fashedemi, ya yi alkawarin gwamnatin kasar na yin amfani da sakamakon rahoton don jagorantar shirye-shiryen samar da abinci da abinci mai gina jiki a fadin jihohi.
Babban jami’in CH mai kula da shirin samar da abinci na kasa Balama Dauda, ya bayyana manyan abubuwan da ke haddasa matsalar karancin abinci da tsadar kayan masarufi, da ambaliya, da rashin tsaro.

ADVERTISEMENT
ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Zargin Kisan Kiristoci: Dalilan Da Ya Sa Trump Ba Zai Iya Kai Wa Nijeriya Hari Ba
Manyan Labarai

Zargin Kisan Kiristoci: Dalilan Da Ya Sa Trump Ba Zai Iya Kai Wa Nijeriya Hari Ba

November 12, 2025
Majalisa Na Binciken Kwangilar Titin Naira Biliyan 1.46 Da Aka Yi Watsi Da Shi A Kaduna
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Yadda Dabarun Uba Sani Suka Mayar Da Tsoro Zuwa Kyakkyawar Fata A Jihar Kaduna

November 8, 2025
Jerin Gwarazan Taurarinmu!
Rahotonni

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

November 7, 2025
Next Post
Rundunar Soji Ta Ƙaryata Jita-jitar Mutuwar COAS Lagbaja.

Ana Ci Gaba Da Jimamin Rasuwar Shugaban Sojin Nijeriya Lagbaja

LABARAI MASU NASABA

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

November 13, 2025
Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

November 13, 2025
Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

November 13, 2025
Ayyukan Kirkire-kirkire Na Kamfanonin Sin Na Kara Zama Babbar Kadara Ga Duniya

Ayyukan Kirkire-kirkire Na Kamfanonin Sin Na Kara Zama Babbar Kadara Ga Duniya

November 13, 2025
Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

November 13, 2025
An Gudanar Da Taro Mai Taken “Shugabancin Duniya: Ayyukan Matasa” A Johannesburg Dake Afirka Ta Kudu

An Gudanar Da Taro Mai Taken “Shugabancin Duniya: Ayyukan Matasa” A Johannesburg Dake Afirka Ta Kudu

November 13, 2025
Xi Ya Bukaci Matasa Masanan Harkokin Sin Su Kasance Gada Tsakanin Sin Da Duniya

Xi Ya Bukaci Matasa Masanan Harkokin Sin Su Kasance Gada Tsakanin Sin Da Duniya

November 13, 2025
Shugabannin Sin Da Comoros Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafa Alakar Diplomasiyya Tsakanin Kasashensu 

Shugabannin Sin Da Comoros Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafa Alakar Diplomasiyya Tsakanin Kasashensu 

November 13, 2025
Sanarwar Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kungiyar G7 Ba Ta Da Tushe

Sanarwar Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kungiyar G7 Ba Ta Da Tushe

November 13, 2025
NDLEA Ta Ƙona Miyagun Ƙwayoyi Sama Da Kilo 52,000 A Kaduna

NDLEA Ta Ƙona Miyagun Ƙwayoyi Sama Da Kilo 52,000 A Kaduna

November 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.