• Leadership Hausa
Friday, August 19, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

‘Yan Sanda Sun Kama Wata Mata Da Ta Sace Yarinya A Anambra

by Sadiq Usman
2 months ago
in Labarai
0
‘Yan Sanda Sun Kama Wata Mata Da Ta Sace Yarinya A Anambra
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jami’an rundunar ‘yan sandan Jihar Anambra sun kama wata mata mai shekara 29 bisa zargin sace wata yarinya ‘yar shekara uku.

Wadda ake zargin, Miss Chinwendu Umegbaka, a cewar kakakin ‘yan sandan, DSP Ikenga Tochukwu, ta fito ne daga Isinkwo Abaomege a karamar hukumar Onicha ta jihar Ebonyi.

  • Matsalar Tsaro: Gwamnatin Neja Ta Hana Hakar Ma’adanai
  • Mun Shirya Tsaf Don Gudanar Da Zaben Gwamna A Jihar Osun —INEC

Kakakin ‘yan sandan ya ce a ranar Asabar 2 ga watan Yulin 2022 da misalin karfe 4:30 na yamma a titin Nwawulu, Okpoko a Onitsha, ana zarginta da sace yarinyar makwabcinta ‘yar shekara uku da niyyar sayar da ita domin samun kudi.

Toochukwu ya shaidawa manema labarai a jiya cewa an kubutar da yarinyar da abun ya shafa kuma an mayar da ita ga iyayenta.

Ya ce: “Rundunar ‘yan sandan jihar Anambra a ranar Asabar, 2 ga Yuli, 2022, da karfe 4:30 na yamma sun kama wata Miss Chinwendu Umegbaka, ‘yar shekara 29, ‘yar asalin Isinkwo Abaomege a karamar hukumar Onicha ta jihar Ebonyi.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

“An kama ta ne bisa zargin satar wata yarinya a titin Nwawulu, Okpoko, Onitsha, jihar Anambra.

“Bincike na farko ya nuna cewa wadda ake zargin makwabciyar ce ga iyayen yarinyar.

“Da farko an kama Chinwendu amma ta musanta cewa ta san inda yarinyar ‘yar shekara uku take. Karin tambayoyin da ‘yan sandan suka yi mata ya sa ta amsa laifin satar yarinyar da nufin sayar da ita.”

A halin da ake ciki, an gano yarinyar kuma an mika ta ga iyayen,” in ji Ikenga.

Tags: 'Yan SandaAnambraBincikeMakwabtaStaar Yarinya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rasha Ta Kwace Iko Da Birnin Lugansk Da Ke Ukraine

Next Post

Magidanci Ya Kone Gidansa Saboda Matarsa Ta Bata Masa Rai

Related

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa
Kananan Labarai

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

28 mins ago
srilanka
Rahotonni

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

2 hours ago
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki
Labarai

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

3 hours ago
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu
Labarai

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

4 hours ago
Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…
Rahotonni

Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

5 hours ago
Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim
Labarai

Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim

6 hours ago
Next Post
Magidanci Ya Kone Gidansa Saboda Matarsa Ta Bata Masa Rai

Magidanci Ya Kone Gidansa Saboda Matarsa Ta Bata Masa Rai

LABARAI MASU NASABA

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

August 19, 2022
Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

August 19, 2022
Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

August 19, 2022
srilanka

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

August 19, 2022
Goro

Goron Jumu’a

August 19, 2022
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

August 19, 2022
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

August 19, 2022
Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

August 19, 2022
Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim

Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim

August 19, 2022
Kokarin CBN Wajen Daga Darajar Naira

Kokarin CBN Wajen Daga Darajar Naira

August 19, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.