Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

‘Yancin Kai: Ganduje Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai

by Tayo Adelaja
October 3, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Daga Umar Faruk, Birnin-kebbi

Cikin bukukuwan cikar Nijeriya shekaru 57 da samun ‘yancin kai, Gwamnan Kano, Dakta Abdullahi Ganduje, ya halarci bikin murnar zagayowar ranar wanda aka gudanar a filin wasa na Sani Abacha da ke Kano. Wannan shi ne karo na biyu da Gwamnan ya riska tun bayan samun nasarar zama Gwamna Kano a wannan shekarar da kuma shekarar da ta gabata. Idan za a tuna, ba a samu gudanar da irin wannan biki ba tun bayan wanda ya gudana a shekara ta 2012 sakamakon matsalar rashin tsaro da aka yi fama da ita a Arewacin ƙasar nan.

Da yake gabatar da jawabinsa a lokacin taron, Gwamna Ganduje ya taya al’ummar Jihar Kano murnar zagayowar wannan rana mai daɗaɗɗen tarihi na samun ‘yancin kan ƙasa, saboda haka ya tabbatar wa jama’a da cewar haɗin kan ƙasar nan a matsayin ƙasa guda na nan daram kuma za a ci gaba a kansa, saboda haka ya buƙaci jama’a da su kauce wa duk wani abu da ka iya kawo rarrabuwar kan jama’ar Ƙasa.

Taron wanda ya samu halartar mai martaba Sarkin Kano Malam Muhammmadu Sanusi II tare da wasu fitattun mutane irin su kakakin majalisar dokokin Jihar Kano, Alhaji  Yusif Abdullahi Ata, sakataren Gwamnatin Jihar Kano Alhaji Usman Alhaji da sauran manyan jami’an gwamnatin Kano.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kantoman Kudan Ya Cancanci Yabo -Surajo Bomo

Next Post

Uwargidan Gwamnan Sakkwato Ta Buƙaci A Haɗa Kai

RelatedPosts

‘Yan Gudun Hijira Na Fuskantar Matsalar Abinci A Sansanin Jalingo

‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 60, Tare Da Kone Kauye A Zamfara

by Muhammad
4 hours ago
0

Al'ummar garin Ruwan Tofa a karamar hukumar Maru ta jihar...

Rigakafin Korona

Rigakafin Korona: Yau Gwamnoni Za Su Yi Kus-kus

by Sulaiman Ibrahim
12 hours ago
0

Daga Nasir S. Gwangwazo, Abuja   A yau Alhamis, 4...

Borno

Akwai Bukatar Nijeriya Ta Nemo Sojojin Haya Don Yakar ‘Yan Ta’adda – Zulum

by Sulaiman Ibrahim
12 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Bauchi   An bai wa Gwamnatin...

Next Post

Uwargidan Gwamnan Sakkwato Ta Buƙaci A Haɗa Kai

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version