• English
  • Business News
Wednesday, November 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Na Bincike Kan Cire Idon Wani Almajiri A Bauchi

by Khalid Idris Doya
3 years ago
Almajiri

Rundunar ‘yansandan Jihar Bauchi ta ce zuwa yanzu ta fara bincike dangane da cire wa wani almajiri mai suna Najib Hussaini idonsa na hannun dama da wasu da ba an san ko su waye ba suka yi, a garin Kafin Madaki da ke cikin karamar hukumar Ganjuwa a jihar.

Yaron mai shekara 12 a duniya, ya zo almajiranci Jihar Bauchi ne daga Kano, inda ke koyon karatun Alkur’ani a Kafin Madaki.

  • Kanu Ya Yi Tur Da Kai Hare-Haren ‘Yan Bindiga A Kudu Maso Gabas
  • Gwamnatocin Kananan Yankunan Sin Na Bayar Da Katunan Rangwamen Sayayya Domin Farfado Da Karsashin Kasuwanni

A sanarwar da kakakin ‘yansandan jihar, SP Ahmed Muhammad Wakil, ya fitar a ranar Talata, ya ce, lamarin ya faru ne a ranar 9 ga watan Disamnan 2022 a unguwar Yamma, unguwar da ba ta da nisa sosai da tsangayar su almajirin.

A cewarsa, wasu mutane biyu ne suka je inda yaron yake a kan babur kirar Bajaj, inda suka aike shi da ya taimaka ya shiga wani gida ya kira musu wata yarinya “Kwatsam suka dauke yaron a kan babur din suka wuce da shi wani kango kusa da Hayar Gonar Wakili, inda suka cire masa idon hannun dama ta karfin tsiya kana suka yasar da shi cikin jini a galabaice.”

Ya kara da cewa, a hakan yaron ya yi kokari ya rarrafa ya fita zuwa inda abokansa za su gan shi inda su kuma suka kwashe shi cikin hanzari zuwa wajen malamainsu.

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Kano Na Tattauna Batun Fara Amfani Da Harshen Hausa A Wurin Koyarwa A Makarantu 

ECOWAS Ta Ƙaryata Iƙirarin Trump Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya

Tunin aka kai rahoton faruwar lamarin ga caji ofis din ‘yansanda da ke Ganduja a lokacin da lamarin ya faru inda a nan kuma aka wuce da shi zuwa babban asibitin koyarwa na ATBUTH da ke Bauchi domin kokarin samar masa da agajin likitoci.

Wakil, ya kara da cewa, kwamishinan ‘yansandan jihar, CP Aminu Alhassan ya roki iyaye da a kowane lokaci suke kai rahoton duk wasu bata garin da basu yarda da su ba da suke yawo a kusa da unguwanninsu domin daukan matakan da suka dace na dakile aniyarsu ta aikata laifuka.

Ya bada tabbacin cewa wadanda suka aikata wannan danyen aikin za su shiga hannun hukuma ba da jimawa ba.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Majalisar Kano Na Shirin Zartar Da Dokar Gwajin Kwayoyin Jini, Kanjamau Da Cutar Hanta Kafin Aure
Manyan Labarai

Majalisar Kano Na Tattauna Batun Fara Amfani Da Harshen Hausa A Wurin Koyarwa A Makarantu 

November 5, 2025
An Nemi Kasashen ECOWAS Su Samar Da Kariya Ga Yankunan Hakar Ma’adanai
Manyan Labarai

ECOWAS Ta Ƙaryata Iƙirarin Trump Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86
Da ɗumi-ɗuminsa

Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

November 5, 2025
Next Post
Ba Za Ku Taba Nadamar Zaben APC A Karkashin Mulkina Ba – Tinubu

Ba Za Ku Taba Nadamar Zaben APC A Karkashin Mulkina Ba - Tinubu

LABARAI MASU NASABA

Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

November 5, 2025
Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

November 5, 2025
Gwamna Yusuf

Malam Triump: Ƙungiyoyin Ɗariƙun Sufaye Sun Maka Gwamnan Kano A Kotu

November 5, 2025
An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

November 5, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisa Ta Nuna Damuwa Kan Rahoton Yiwuwar Asarar Dala Biliyan 300 A Badaƙalar Ɗanyen Mai

November 5, 2025
Firaministan Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Bikin Bude CIIE 

Firaministan Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Bikin Bude CIIE 

November 5, 2025
Majalisar Kano Na Shirin Zartar Da Dokar Gwajin Kwayoyin Jini, Kanjamau Da Cutar Hanta Kafin Aure

Majalisar Kano Na Tattauna Batun Fara Amfani Da Harshen Hausa A Wurin Koyarwa A Makarantu 

November 5, 2025
Sin Za Ta Gyara Matakan Haraji Kan Kayayyakin Da Ake Shigowa Da Su Daga Amurka

Sin Za Ta Gyara Matakan Haraji Kan Kayayyakin Da Ake Shigowa Da Su Daga Amurka

November 5, 2025
Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

November 5, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

Majalisar Dattawa Ta Amince da Naira Tiriliyan 1.1 Don Biyan Bashin ‘Yan Kwangila – Akpabio

November 5, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.