• English
  • Business News
Monday, July 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Cafke Mutum Biyu Da Zargin Garkuwa Da Mutane A Adamawa

by Sulaiman
2 years ago
in Labarai
0
‘Yansanda Sun Cafke Mutum Biyu Da Zargin Garkuwa Da Mutane A Adamawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jami’an ‘yan sanda tare da hadin guiwar wasu mafarauta a Mubi ta Arewa, sun yi nasarar cafke wasu mutane biyu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne.

‘Yansandan da ke aiki a hedikwatar ‘yan sanda ta Mubi ta Arewa sun samu wani rahoto game da yin garkuwa da Aisha Ahmadu ‘yar shekara 28, wacce aka harbe mijinta, Alhaji Ahmadu Mohammed a yayin da masu garkuwar ke aikata ta’asarsu a ranar 3 ga Afrilu, 2023 a kauyen Digil da ke karamar hukumar Mubi ta Arewa.

Bincike kan rahoton ya kai ga cafke Mohammed Bello mai shekaru 22 da Abubakar Mallam mai shekaru 26 da haihuwa wadanda dukkansu mazauna karamar hukumar Mubi ta Arewa ne.

Kakakin rundunar ‘yan sandan, SP Suleiman Yahaya Nguroje a wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata, ya ce dukkan wadanda ake zargin sun hada baki ne, suka shirya sace matar sannan kuma suka kashe mijinta.

Sun tsare matar har na tsawon kwanaki uku har sai da aka biya kudin fansa Naira Miliyan biyu da rabi (N2,500,000).

Labarai Masu Nasaba

SDP: Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yi Wa El-Rufai Shaguɓe Da Ayyana Shi A Matsayin Ɗan Gudun Hijirar Siyasa

Sojoji, DSS Sun Hallaka Ƴan Bindiga 45 A Neja

Kwamishinan ‘yansandan, CP Afolabi Babatola, ya yabawa DPO na hedikwatar ‘yansandan da ke Mubi ta Arewa da jami’ansa bisa yadda suka dakile hanyar bata gari masu aikata miyagun laifuka, ya kuma bukace su da su ci gaba da gudanar da ayyukansu na Basira.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

“Harba Bindiga Kafin Fara Magana” Wane Irin Yanayi Ne Amurka Ta Tsumduma A Ciki?

Next Post

Shugaban Kasar Sin Ya Karbi Takardun Wakilcin Kasashe Daga Jakadu Da Dama

Related

Kakakin Majalisar Wakilai, Abbas, Ya Yi Jimamin Rasuwar Buhari, Ya Ce Mutuwa Ce Da Ta Girgiza Shi
Da ɗumi-ɗuminsa

SDP: Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yi Wa El-Rufai Shaguɓe Da Ayyana Shi A Matsayin Ɗan Gudun Hijirar Siyasa

1 hour ago
Sojoji, DSS Sun Hallaka Ƴan Bindiga 45 A Neja
Manyan Labarai

Sojoji, DSS Sun Hallaka Ƴan Bindiga 45 A Neja

3 hours ago
SDP Ta Kori Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai
Labarai

SDP Ta Kori Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai

4 hours ago
Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno
Manyan Labarai

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno

5 hours ago
Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Jimamin Rasuwar Babban Ɗan Jarida Leon Usigbe
Labarai

Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Jimamin Rasuwar Babban Ɗan Jarida Leon Usigbe

5 hours ago
Ƴansanda Sun Cafke Barayin Motoci 3 A Kano
Labarai

Ƴansanda Sun Cafke Barayin Motoci 3 A Kano

6 hours ago
Next Post
Shugaban Kasar Sin Ya Karbi Takardun Wakilcin Kasashe Daga Jakadu Da Dama

Shugaban Kasar Sin Ya Karbi Takardun Wakilcin Kasashe Daga Jakadu Da Dama

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Samar Da Manyan Manhajojin AI Sama Da 1500

Sin Ta Samar Da Manyan Manhajojin AI Sama Da 1500

July 28, 2025
Kakakin Majalisar Wakilai, Abbas, Ya Yi Jimamin Rasuwar Buhari, Ya Ce Mutuwa Ce Da Ta Girgiza Shi

SDP: Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yi Wa El-Rufai Shaguɓe Da Ayyana Shi A Matsayin Ɗan Gudun Hijirar Siyasa

July 28, 2025
Sojoji, DSS Sun Hallaka Ƴan Bindiga 45 A Neja

Sojoji, DSS Sun Hallaka Ƴan Bindiga 45 A Neja

July 28, 2025
SDP Ta Kori Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai

SDP Ta Kori Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai

July 28, 2025
Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno

July 28, 2025
Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Jimamin Rasuwar Babban Ɗan Jarida Leon Usigbe

Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Jimamin Rasuwar Babban Ɗan Jarida Leon Usigbe

July 28, 2025
Ƴansanda Sun Cafke Barayin Motoci 3 A Kano

Ƴansanda Sun Cafke Barayin Motoci 3 A Kano

July 28, 2025
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin Bai Wa Malaman Manyan Makarantun Nijeriya Rancen Miliyan 10

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin Bai Wa Malaman Manyan Makarantun Nijeriya Rancen Miliyan 10

July 28, 2025
An Kwashe Duk Dabbobin Tsohon Akanta-Janar

An Kwashe Duk Dabbobin Tsohon Akanta-Janar

July 28, 2025
Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Bincike Kan Belin Dillalin Kwaya

Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Bincike Kan Belin Dillalin Kwaya

July 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.