• Leadership Hausa
Friday, August 19, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

‘Yansanda Sun Cafke ‘Yan Daba Masu Tu’annati Da Dare A Gombe

by Sulaiman and Najib Sani a Gombe
2 weeks ago
in Labarai
0
‘Yansanda Sun Cafke ‘Yan Daba Masu Tu’annati Da Dare A Gombe
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

‘Yan sanda a jihar Gombe sun cafke ‘yan daba guda 23 masu yin ta’addanci cikin dare a jihar Gombe.

‘yan daban wadanda aka fi sani da ‘Yan kalare sukan tare al’umma da larura ta fito dasu wajen Gidajen su da dare suyi musu kwace a garin na Gombe.

  • Wani Barawo Ya Gamu Da Ajalinsa Lokacin Da Katangar Da Ya Kama Ta Fado Kansa A Gombe

Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar, Mahid Mu’azu Abubakar ne ya bayyana haka a taron manema labarai da ya kira a hedikwatar ‘yan sandan yayin baje kolin wadanda aka cafke daga cikin masu Laifin.

A cewar sa, sashin rundunar ‘yan sanda na musamman mai taken ‘999’ wanda aka kafa don yaki da ‘Yan kalaren ne suka samu nasarar cafke masu laifin bayan samun rahoton sirri inda maboyarsu take a unguwar Malan-Inna dake cikin garin Gombe.

“Bayan an kama su, yan sanda sun kwace makamai da suke amfani da su wajen aikin ta’addancin da suka hada da adduna guda goma sha biyar da sauran wasu makamai.

Labarai Masu Nasaba

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

Gwamnatin Nijeriya Na Kashe Naira Biliyan N18.397 Kullum A Bangaren Tallafin Mai

“Wadanda ake zargin sun amsa laifinsu. Za mu gurfanar da su a gaban kotu da zarar mun kammala Bincike” Inji kakakin rundunar ‘yan sandan, Mahid.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Jami’an Diflomasiyyar Afirka Na Fatan Kara Kulla Huldar Tattalin Arziki Da Kasar Sin

Next Post

An Riga An Kama Kashi 88 Cikin 100 Na Yankin Baje Kolin Ayyukan Hidima Na Kasar Sin

Related

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara
Rahotonni

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

12 mins ago
Buhari Ya Ci Alwashin Kawo Karshen Lalacewar Layin Samar Da Wutar Lantarki Na Kasa
Labarai

Gwamnatin Nijeriya Na Kashe Naira Biliyan N18.397 Kullum A Bangaren Tallafin Mai

13 mins ago
Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa
Kananan Labarai

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

57 mins ago
srilanka
Rahotonni

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

3 hours ago
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki
Labarai

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

4 hours ago
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu
Labarai

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

5 hours ago
Next Post
An Riga An Kama Kashi 88 Cikin 100 Na Yankin Baje Kolin Ayyukan Hidima Na Kasar Sin

An Riga An Kama Kashi 88 Cikin 100 Na Yankin Baje Kolin Ayyukan Hidima Na Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

August 19, 2022
Buhari Ya Ci Alwashin Kawo Karshen Lalacewar Layin Samar Da Wutar Lantarki Na Kasa

Gwamnatin Nijeriya Na Kashe Naira Biliyan N18.397 Kullum A Bangaren Tallafin Mai

August 19, 2022
Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

August 19, 2022
Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

August 19, 2022
Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

August 19, 2022
srilanka

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

August 19, 2022
Goro

Goron Jumu’a

August 19, 2022
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

August 19, 2022
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

August 19, 2022
Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

August 19, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.