• English
  • Business News
Saturday, August 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Kama Wata Mata Da Laifin Azabtar Da Yara Kanana A Adamawa

by Rabi'u Ali Indabawa
11 months ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
Uba Ya Hallaka Dansa Daya Tilo Kan Cacar-baki
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar ‘yansandan Jihar Adamawa ta kama wata mata ‘yar shekara 37 mai suna Fatima Abubakar bisa laifin azabtar da wata yarinya ‘yar shekara biyu da wani karamin yaro da ke hannunta saboda yin fitsari a kan gadonta.

‘Yansanda sun kama Fatima wadda ‘yar asalin garin Sanda ce a Unguwar Makama (B) ta Karamar Hukumar Yola ta Kudu a jihar bisa zargin azabtar da yaran saboda yin fitsari, da kuma yin bayan gida a daki.

  • Kashi 67 Cikin 100 Na Ɗaliban Kaduna Sun Samu Nasara A WAEC – Kwamishinan Ilimi
  • Wane Ne Ke Tallafa Wa Jam’iyyun Siyasar Nijeriya Da Kudade?

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yansandan jihar, SP Suleiman Nguroje, wanda ya tabbatar da kamen, ya ce an kama mai laifin ne biyo bayan wani rahoto da wasu al’ummar yankin suka samu.

Matar wadda kuma kishiyar uwar yaran ce, ta wahal da su kuma ta amsa laifin da aka kama ta akai.

Nguroje ya ce makwabta sun ruwaito cewa matar ta saba azabtar da yaran tare da hana su abinci, inda ya kara da cewa wacce ake zargin ta gargade su da su daina tsoma baki cikin harkokinta.

Labarai Masu Nasaba

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

Nguroje ya ce kwamishinan ‘yansandan jihar, Morris Dankombo, ya bayar da umarnin gurfanar da wacce ake tuhuma a gaban kotu domin ta girbi abin da ta shuka.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'YansandaAdamawa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Faransa Ta Shirya Bikin Baje Kolin Hanyoyin Bunƙasa Kasuwancin Kayan Abinci A Nijeriya

Next Post

Yadda Zargin Horo Da Ruwan Zafi Ya Jefa Rayuwar Budurwa Cikin Larura

Related

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya
Kotu Da Ɗansanda

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

1 week ago
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Kotu Da Ɗansanda

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

1 week ago
Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji
Kotu Da Ɗansanda

Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji

1 week ago
An Sake Daure Dan Nijeriya Shekara Biyar A Birtaniya Kan Laifin Fyade
Kotu Da Ɗansanda

An Sake Daure Dan Nijeriya Shekara Biyar A Birtaniya Kan Laifin Fyade

2 weeks ago
Rashin Tsaro: Garuruwa Sama Da 30 Sun Gudanar Da Zanga-zanga A Zamfara
Kotu Da Ɗansanda

Rashin Tsaro: Garuruwa Sama Da 30 Sun Gudanar Da Zanga-zanga A Zamfara

2 weeks ago
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Fashi Tare Da Kwato Makamai A Delta

2 weeks ago
Next Post
Jami’an Tsaro Sun Kashe Mahara 2, Sun Kwato Makamai A Anambra

Yadda Zargin Horo Da Ruwan Zafi Ya Jefa Rayuwar Budurwa Cikin Larura

LABARAI MASU NASABA

Gyaran fuska

Gyaran Fuska Da Laushin Fata

August 30, 2025
Shugaban Belarus Ya Jinjinawa Gudummawar Sin A Fannin Inganta Ci Gaban Kungiyar SCO

Shugaban Belarus Ya Jinjinawa Gudummawar Sin A Fannin Inganta Ci Gaban Kungiyar SCO

August 30, 2025
majalisar kasa

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka

August 30, 2025
Sin Da AU Sun Sabunta Hadin Gwiwa Game Da Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani Wajen Raya Noma A Afirka

Sin Da AU Sun Sabunta Hadin Gwiwa Game Da Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani Wajen Raya Noma A Afirka

August 30, 2025
Yadda Jariri Ke Koyon Tsotsar Nonon Uwa Kafin Haihuwa

Yadda Jariri Ke Koyon Tsotsar Nonon Uwa Kafin Haihuwa

August 30, 2025
Sin Da Amurka Sun Yi Musayar Ra’ayoyi Game Da Batutuwan Cinikayya

Sin Da Amurka Sun Yi Musayar Ra’ayoyi Game Da Batutuwan Cinikayya

August 30, 2025
Lambar Yabo Ta CON: Buni Ya Zama Zinare Bashi Da Maboya

NTIC Ta Jinjina Wa Gwamna Buni Kan Taimako A Bangaren Ilimi

August 30, 2025
Ra’ayoyin Jama’a Daga Kuri’ar CGTN Sun Jinjinawa Gudummawar Sin A Fannin Raya Kungiyar SCO

Ra’ayoyin Jama’a Daga Kuri’ar CGTN Sun Jinjinawa Gudummawar Sin A Fannin Raya Kungiyar SCO

August 30, 2025
Rasmus Højlund Ya Sauya Sheƙa Zuwa Napoli A Matsayin Aro Daga Manchester United

Rasmus Højlund Ya Sauya Sheƙa Zuwa Napoli A Matsayin Aro Daga Manchester United

August 30, 2025
Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta

Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta

August 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.