• English
  • Business News
Monday, June 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa 3, Sun Ceto Wani Yaro Dan Wata 13 A Edo

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Labarai
0
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa 3, Sun Ceto Wani Yaro Dan Wata 13 A Edo
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar ‘yansandan jihar Edo sun samu nasarar kashe uku daga cikin gungun mutum shida na ‘yan garkuwa da mutane, wadanda suka sace wani yaro dan wata 13 a yankin Achigbor da ke kan layin Benin zuwa Auchi a karamar hukumar Uhunmwonde da ke jihar.

A wata sanarwar manema labarai da mataimakiyar jami’in watsa labarai na hukumar ASP Jennifer Iwegbu ta fitar a ranar Laraba, ta ce, mahaifiyar yaron Elizabeth Ojo ce ta tsegunta musu batun garkuwa da yaron nata inda suka tunkarar masu garkuwa hadi da ceto yaron a galabaice.

  • ‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Bindiga 2, Sun Ceto Uwa Da Danta A Kwara

Ta ce, wannan matakin na daga cikin kokarin rundunar na dakile aniyar bata-gari a fadin jihar ne.

“Lamarin ya faru ne a ranar Talata, cikin gaggawa rundunarmu ta hada kan jami’ai suka je inda abun ya faru. Zuwan Jami’anmu wurin ke da wuya muka tarar an yi kaca-kaca da wurin. Ita Ojo ya shaida mana cewa wasu ne dauke da makamai suka lalata mata kadarori tare da yin garkuwa da danta dan watanni 13 inda suka gudu da shi cikin daji.

“Ba tare da wata-wata ba, ‘yansandan suka kutsa kai cikin dajin da nufin ceto yaron. Masu garkuwan suna jin isowar ‘yansandan suka bude musu wuta. A artabun da suka yi da ‘yansanda, uku daga cikin shida na masu garkuwan sun tafi lahira bayan da ‘yansanda suka sha karfinsu. Sauran ukun sun gudu cikin daji amma ana cigaba da bincikosu.’

Labarai Masu Nasaba

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta MiÆ™a SaÆ™on Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan ÆŠantata Na Madina

Sanarwar ta an ceto yaron tare da mika shi ga mahaifiyarsa, Kuma sun kwato bindiga da adda daga wajen masu garkuwan a lokacin da suka tunkaresu.

Ta kara da cewa, kwamishinan’yan sandan jihar CP Abutu Yaro, ya jinjina wa kokarin jami’ansa na Kai daukin gaggawa, ya nemi al’ummar jihar Edo da su cigaba da baiwa ‘yansandan hadin kai da basu bayanan abubuwan da suke faruwa domin daukan matakan da suka dace.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Dakile Yunkurin Amurka Da Burtaniya Da Australia Ta Fannin Nukiliya

Next Post

Wang Yang Ya Gana Da Manyan Kusoshin Majalisun Dokokin Mozambique Da Burundi

Related

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa
Manyan Labarai

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

7 minutes ago
Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta MiÆ™a SaÆ™on Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan ÆŠantata Na Madina
Labarai

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta MiÆ™a SaÆ™on Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan ÆŠantata Na Madina

55 minutes ago
Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara
Manyan Labarai

Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

3 hours ago
Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Isa Saudiyya Don Halartar Jana’izar ÆŠantata
Labarai

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Isa Saudiyya Don Halartar Jana’izar ÆŠantata

8 hours ago
Yaushe Za A Dakatar Da Yi Wa `Yan Arewa Kisan Gilla?
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sake Kai Hari Kan Al’ummar Benuwe, Sun Kashe ‘Yansanda 4

9 hours ago
Ganduje Ba Zai Hana Kwankwaso Shiga APC Ba
Labarai

Murabus ÆŠin Ganduje: ‘Yan Kwankwasiyya Na Shirin ÆŠaukar Wani Mataki

10 hours ago
Next Post
Wang Yang Ya Gana Da Manyan Kusoshin Majalisun Dokokin Mozambique Da Burundi

Wang Yang Ya Gana Da Manyan Kusoshin Majalisun Dokokin Mozambique Da Burundi

LABARAI MASU NASABA

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

June 30, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta MiÆ™a SaÆ™on Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan ÆŠantata Na Madina

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta MiÆ™a SaÆ™on Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan ÆŠantata Na Madina

June 30, 2025
Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

June 30, 2025
CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

June 30, 2025
Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

June 30, 2025
Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

June 30, 2025
Adadin Mambobin JKS Na Karuwa Yayin Da Rassanta A Matakin Farko Ke Karuwa

Adadin Mambobin JKS Na Karuwa Yayin Da Rassanta A Matakin Farko Ke Karuwa

June 30, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Isa Saudiyya Don Halartar Jana’izar ÆŠantata

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Isa Saudiyya Don Halartar Jana’izar ÆŠantata

June 30, 2025
Yaushe Za A Dakatar Da Yi Wa `Yan Arewa Kisan Gilla?

‘Yan Bindiga Sun Sake Kai Hari Kan Al’ummar Benuwe, Sun Kashe ‘Yansanda 4

June 30, 2025
Cikar MDD Shekara 80: Nasarorinmu Sun Kara Mana Kaimi Da Kyakkyawar Makoma A Nan Gaba

Cikar MDD Shekara 80: Nasarorinmu Sun Kara Mana Kaimi Da Kyakkyawar Makoma A Nan Gaba

June 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.