• English
  • Business News
Thursday, July 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Fashi 2 A Delta

by Sadiq
3 years ago
in Labarai
0
‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Fashi 2 A Delta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar ‘yansandan Jihar Delta ta ce ta kashe wasu mutane biyu da ake zargin ‘yan fashi da makami ne da garkuwa da mutane a karamar hukumar Udu da ke jihar.

Kakakin rundunar, DSP Bright Edafe ne, ya bayyana hakan ga manema labarai a ranar Litinin a Warri.

  • Wannan Sabuwar Tashar Jirgin Ruwa Ta Shaida Wani Tunani Mai Muhimmanci
  • Jirgin Kasan Kaduna-Abuja Ya Dawo Aikin Jigilar Fasinjojinsa Bayan Hatsarin Da Ya Yi

Edafe ya ce jami’an ‘yansanda da ke ofishin ‘yansanda na Ovwian/Aladja sun kashe su ne a ranar Alhamis.

Ya yi bayanin cewa jami’in ‘yansanda na yankin, CSP Aliyu Shaba ya samu sahihan bayanai cewa an ga wasu ‘yan fashi da makami da garkuwa da mutane guda biyu a wani gidan casu.

“Cikin gaggawa DPO ya jagoranci ‘yansanda zuwa wurin inda aka kama daya daga cikin wadanda ake zargin. Nan take wanda ake zargin ya amsa cewa shi mamba ne na kungiyar ‘yan fashi da makami da garkuwa da mutane.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Yajin Aikin Ma’aikatan Jinya Ya Bar Baya Da Kura A Asibitocin Jihar Filato

Gwamna Zulum Ya Sauke Kwamishinoni Biyu Tare Da Maye Gurbinsu Da Wasu

“Wanda ake zargin, daga nan ne ya jagoranci ‘yansandan zuwa maboyarsu da ke Udu inda ‘yan fashin suka yi artabu da ‘yansanda.

“A yayin artabun, jami’an ‘yan sanda sun kashe daya daga cikin wadanda ake zargin. Sannan sun kama daya bayan ya samu munanan raunuka sakamakon gobarar da ta tashi yayin da sauran ‘yan kungiyar suka tsere.

“Wanda ake zargin ya mutu kafin a karasa da shi asibiti. Ana ci gaba da farautar sauran da suka tsere,” in ji shi.

Edafe ya ce an kwato bindiga kirar AK47 daya da alburusai 27 daga wurin.

Ya ce, kwamishinan ‘yan sandan jihar, Ari Ali ya tura rundunar zuwa Oghara don gudanar da bincike.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan Fashi'YansandaDelta
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kungiyoyin Kasashen Waje Ne Ke Daukar Nauyin Boko Haram – Buhari

Next Post

Zan Tabbatar Da An Yi Sahihin Zaben Da Ba A Taba Irinsa Ba – Buhari

Related

Yadda Yajin Aikin Ma’aikatan Jinya Ya Bar Baya Da Kura A Asibitocin Jihar Filato
Labarai

Yadda Yajin Aikin Ma’aikatan Jinya Ya Bar Baya Da Kura A Asibitocin Jihar Filato

8 minutes ago
Gwamnatin Borno Ta Nada Kwamitin Aiwatar Da Mafi Karancin Albashi
Labarai

Gwamna Zulum Ya Sauke Kwamishinoni Biyu Tare Da Maye Gurbinsu Da Wasu

2 hours ago
Yanzu-yanzu: Sanata Dino Melaye Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP
Manyan Labarai

Yanzu-yanzu: Sanata Dino Melaye Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

4 hours ago
Amurka: “Afirka Ba Ta Cikin Jerin Fannoni Da Muka Ba Da Fifiko A Kai”
Ra'ayi Riga

Amurka: “Afirka Ba Ta Cikin Jerin Fannoni Da Muka Ba Da Fifiko A Kai”

5 hours ago
Tinubu Ya Tsawaita Wa’adin Shugaban Kwastan Da Shekara Ɗaya
Manyan Labarai

Tinubu Ya Tsawaita Wa’adin Shugaban Kwastan Da Shekara Ɗaya

5 hours ago
An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina
Kotu Da Ɗansanda

An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina

9 hours ago
Next Post
Zan Tabbatar Da An Yi Sahihin Zaben Da Ba A Taba Irinsa Ba – Buhari

Zan Tabbatar Da An Yi Sahihin Zaben Da Ba A Taba Irinsa Ba - Buhari

LABARAI MASU NASABA

Yadda Yajin Aikin Ma’aikatan Jinya Ya Bar Baya Da Kura A Asibitocin Jihar Filato

Yadda Yajin Aikin Ma’aikatan Jinya Ya Bar Baya Da Kura A Asibitocin Jihar Filato

July 31, 2025
Zargin Da Wasu ’Yan Siyasar Amurka Ke Yi Wa Sin Na Fitar Da Hajoji Fiye Da Kima Ya Sabawa Hujjoji Na Hakika

Zargin Da Wasu ’Yan Siyasar Amurka Ke Yi Wa Sin Na Fitar Da Hajoji Fiye Da Kima Ya Sabawa Hujjoji Na Hakika

July 31, 2025
Gwamnatin Borno Ta Nada Kwamitin Aiwatar Da Mafi Karancin Albashi

Gwamna Zulum Ya Sauke Kwamishinoni Biyu Tare Da Maye Gurbinsu Da Wasu

July 31, 2025
Uganda Ta Jinjinawa Gudummawar Sin Ga Manufofin Wanzar Da Zaman Lafiya A Yankin Kahon Afirka

Uganda Ta Jinjinawa Gudummawar Sin Ga Manufofin Wanzar Da Zaman Lafiya A Yankin Kahon Afirka

July 31, 2025
Yanzu-yanzu: Sanata Dino Melaye Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

Yanzu-yanzu: Sanata Dino Melaye Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

July 31, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Kyautata Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Hidimomin Dijital Da Na Kirkirarriyar Basira

Sin Na Ci Gaba Da Kyautata Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Hidimomin Dijital Da Na Kirkirarriyar Basira

July 31, 2025
Amurka: “Afirka Ba Ta Cikin Jerin Fannoni Da Muka Ba Da Fifiko A Kai”

Amurka: “Afirka Ba Ta Cikin Jerin Fannoni Da Muka Ba Da Fifiko A Kai”

July 31, 2025
Tinubu Ya Tsawaita Wa’adin Shugaban Kwastan Da Shekara Ɗaya

Tinubu Ya Tsawaita Wa’adin Shugaban Kwastan Da Shekara Ɗaya

July 31, 2025
Kare Ya Ciji Tsohon Ɗan Wasan Barcelona A Mazakuta

Kare Ya Ciji Tsohon Ɗan Wasan Barcelona A Mazakuta

July 31, 2025
An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina

An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina

July 31, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.