• English
  • Business News
Friday, October 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yanzu-yanzu: Babban Sufeton ‘Yansanda Ya Bada Umurnin Rufe Duka Sakataroriya 17 Na Jihar Filato 

by Sulaiman
2 years ago
Filato

Babban Sufeto na ‘yansandan Nijeriya Usman Alkali Baba, ya umarci kwamishinan ‘yansandan jihar Filato, Bartholomew Onyeka da ya rufe dukkanin sakataroriyar kananan hukumomi 17 da ke jihar.

Idan dai ba a manta ba a kwanakin baya ne gwamnan jihar Filato Caleb Mutfwang ya amince da dakatar da shugabannin kananan hukumomi 17 na kananan hukumomi 17 da wa’adinsu bai cika ba, lamarin sam bai yiwa jam’iyyar adawa ta APC dadi ba a Jihar.

  • Majalisar Dokokin Filato Ta Dakatar Da Shugabannin Kananan Hukumomi Da Kansiloli

Sabida, akasarin shugabannin kananan hukumomin da aka dakatar, zababbu ne a karkashin jam’iyyar APC, don haka suka bijirewa umurnin gwamnan, suka ki ficewa daga ofisoshinsu su barwa kwamitocin rikon kwarya da ke wakiltar PDP. Wannan takaddama na barazana ga tsaron jihar.

Rundunar ‘yansandan jihar a cikin wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na hukumar (PPRO), DSP Alfred Alabo ya fitar a Jos, ta ce, wannan matakin da rundunar ‘yansandan ta dauka ya zama dole sakamakon rudani da takaddama da ke tsakanin shugabannin kananan hukumomin.

Sanarwar ta kara da cewa, Akwai kuma yiwuwar barazanar cewa, magoya bayan shugabannin kananan hukumomin da aka dakatar, na iya tayar da hankulan jama’a wanda zai kai ga asarar rayuka da dukiyoyi a jihar.

LABARAI MASU NASABA

Yadda ‘Yan Bindiga Ke Zafafa Hare-hare A Jihohin Arewa Maso Yamma

Afuwar Tinubu Ga Masu Manyan Laifuka: Ta Bar Baya Da Ƙura

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Kashe Mutane Da Dama Da Kone Gidajensu A Wani Hari Da Aka Kai Benuwai
Labarai

Yadda ‘Yan Bindiga Ke Zafafa Hare-hare A Jihohin Arewa Maso Yamma

October 17, 2025
Shugaban Najeriya Ya Kaddamar Da Aikin Samar Da Ruwa Da Kamfanin Sin Ya Gudanar A Birnin Abuja
Manyan Labarai

Afuwar Tinubu Ga Masu Manyan Laifuka: Ta Bar Baya Da Ƙura

October 17, 2025
NAWIA
Labarai

Ranar Abinci Ta Duniya: NAWIA Ta Tallafawa Mata 114  Da Kayan Aikin Gona A Zamfara

October 16, 2025
Next Post
Da Dumi-dumi: Mutumin Da Yafi Kowa Tsayi A Nijeriya Ya Rasu

Da Dumi-dumi: Mutumin Da Yafi Kowa Tsayi A Nijeriya Ya Rasu

LABARAI MASU NASABA

Manzon Allah

Manzon Allah (SAW) Ne Ya Kafa Tushen Wayewar Kai A Duniya

October 17, 2025
An Kashe Mutane Da Dama Da Kone Gidajensu A Wani Hari Da Aka Kai Benuwai

Yadda ‘Yan Bindiga Ke Zafafa Hare-hare A Jihohin Arewa Maso Yamma

October 17, 2025
Shugaban Najeriya Ya Kaddamar Da Aikin Samar Da Ruwa Da Kamfanin Sin Ya Gudanar A Birnin Abuja

Afuwar Tinubu Ga Masu Manyan Laifuka: Ta Bar Baya Da Ƙura

October 17, 2025
Tsohon Ɗan Majalisar Bayelsa Ya Shawarci Jonathan Ya Guji Neman Takara A 2027

Tsohon Ɗan Majalisar Bayelsa Ya Shawarci Jonathan Ya Guji Neman Takara A 2027

October 17, 2025
Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

October 16, 2025
NAWIA

Ranar Abinci Ta Duniya: NAWIA Ta Tallafawa Mata 114  Da Kayan Aikin Gona A Zamfara

October 16, 2025
Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

October 16, 2025
Gaza

Wane Ci Gaba Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Gaza Ta Haifar?

October 16, 2025
Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa

Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa

October 16, 2025
Alkaluman Jin Ra’ayi na CGTN Sun Shaida Amincewar Al’umma Da Karfin Tattalin Arzikin Kasar Sin

Alkaluman Jin Ra’ayi na CGTN Sun Shaida Amincewar Al’umma Da Karfin Tattalin Arzikin Kasar Sin

October 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.