• Leadership Hausa
Saturday, April 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yanzu-Yanzu: Gobara Ta Tashi A Dakin Kwanan Dalibai A Jami’ar Dan Fodiyo Da Ke Sakkwato 

by Leadership Hausa
4 months ago
in Da ɗumi-ɗuminsa
0
Yanzu-Yanzu: Gobara Ta Tashi A Dakin Kwanan Dalibai A Jami’ar Dan Fodiyo Da Ke Sakkwato 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dakin kwanan dalibai mai suna Benji ya kama da wuta a yau Juma’a, inda aka yi asarar abubuwa da dama a dalilin tashin gobara.

Leadership Hausa ta zanta da wani dalibin makarantar wanda gobarar ta faru a gaban shi, mai suna Musa Yusuf Mahogany, ya shaida cewa wutar ta tashi ne a daidai lokacin da ake sallar Juma’a.

  • Yadda INEC Ta Bankado Wasu Mutane Da Daruruwan Katin Zabe 
  • LP, Ta Kori Daraktan Yakin Neman Zaben Obi, Okupe Da Wasu 11 Kan Gaza Biyan Harajin Jam’iyyar

Dalibin ya kara da cewa wutar ta kara tashi ne a dalilin bindiga da tukunyar girkin gas ta yi.

Ya cewa a daidai lokacin da wutar ke tsakiyar ci, sai motar ‘yan kwana-kwana ta bayyana don kai dauki.

 

Labarai Masu Nasaba

ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Jami’ar Taraba

PDP Ta Nada Umar Damagum A Matsayin Shugaban Rikon Kwarya

Cikakken bayani na tafe…

Tags: Dakin Kwanan DalibaiGobaraJami'aUsman Dan Fodiya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda INEC Ta Bankado Wasu Mutane Da Daruruwan Katin Zabe 

Next Post

Kasar Sin Na fatan Amurka Za Ta Aiwatar Da Matsayar Da Shugabannin Kasashen Biyu Suka Cimma

Related

ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Jami’ar Taraba
Da ɗumi-ɗuminsa

ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Jami’ar Taraba

14 hours ago
PDP Ta Nada Umar Damagum A Matsayin Shugaban Rikon Kwarya
Da ɗumi-ɗuminsa

PDP Ta Nada Umar Damagum A Matsayin Shugaban Rikon Kwarya

4 days ago
Da Ɗumi-ɗuminsa: Kwamishinan Harkokin Addini Na Jihar Sokoto Ya Rasu
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Ɗumi-ɗuminsa: Kwamishinan Harkokin Addini Na Jihar Sokoto Ya Rasu

1 week ago
Kotun Daukaka Kara Ta Tabbatar Da Adeleke A Matsayin Gwamnan Osun
Da ɗumi-ɗuminsa

Kotun Daukaka Kara Ta Tabbatar Da Adeleke A Matsayin Gwamnan Osun

1 week ago
Tsohon Kakakin Majalisar Gombe, Nasiru Nono Ya Rasu A Hatsarin Mota
Da ɗumi-ɗuminsa

Tsohon Kakakin Majalisar Gombe, Nasiru Nono Ya Rasu A Hatsarin Mota

1 week ago
Gwamnatin Zamfara Ta Sanya Dokar Hana Fita A Fadin Jihar 
Da ɗumi-ɗuminsa

Gwamnatin Zamfara Ta Sanya Dokar Hana Fita A Fadin Jihar 

1 week ago
Next Post
Kasar Sin Na fatan Amurka Za Ta Aiwatar Da Matsayar Da Shugabannin Kasashen Biyu Suka Cimma

Kasar Sin Na fatan Amurka Za Ta Aiwatar Da Matsayar Da Shugabannin Kasashen Biyu Suka Cimma

LABARAI MASU NASABA

An Yanke Wa Wasu ‘Yan China 2 Hukuncin Daurin Shekaru 12 A Sakkwato

An Yanke Wa Wasu ‘Yan China 2 Hukuncin Daurin Shekaru 12 A Sakkwato

March 31, 2023
Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Irin Su Na Farko A Duniya

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Irin Su Na Farko A Duniya

March 31, 2023
Zababben Gwamnan Katsina Ya Gana Da Buhari, Ya Ce Matsalar Tsaro Zai Fi Bai Wa Muhimmanci 

Zababben Gwamnan Katsina Ya Gana Da Buhari, Ya Ce Matsalar Tsaro Zai Fi Bai Wa Muhimmanci 

March 31, 2023
Kasar Sin Ta Bayar Da Shawarwari Dangane Da Yadda Za A Aiwatar Da Sanarwar Vienna Yadda Ya Kamata

Kasar Sin Ta Bayar Da Shawarwari Dangane Da Yadda Za A Aiwatar Da Sanarwar Vienna Yadda Ya Kamata

March 31, 2023
Mutum 14 Sun Shiga Hannun ‘Yan Sanda A Kano Kan Aikata Fashi Da Makami

Mutum 14 Sun Shiga Hannun ‘Yan Sanda A Kano Kan Aikata Fashi Da Makami

March 31, 2023
Ana Fatan A Hada Kai Wajen Shawo Kan Kalubalen Dake Addabar Duniya

Ana Fatan A Hada Kai Wajen Shawo Kan Kalubalen Dake Addabar Duniya

March 31, 2023
Ba Zan Tsoma Baki A Gwamnatin Abba Ba –Kwankwaso

Ba Zan Tsoma Baki A Gwamnatin Abba Ba –Kwankwaso

March 31, 2023
Taron Kolin Demokuradiyya Na Amurka Ya Shaidawa Duniya Ma’auni Biyu Da Amurka Ta Dauka Kan Batun Demokuradiyya

Taron Kolin Demokuradiyya Na Amurka Ya Shaidawa Duniya Ma’auni Biyu Da Amurka Ta Dauka Kan Batun Demokuradiyya

March 31, 2023
Har Yanzu Ni Ke Da Cikakken Iko A Matsayin Gwamnan Kano —Ganduje Ga Abba Gida-Gida

Har Yanzu Ni Ke Da Cikakken Iko A Matsayin Gwamnan Kano —Ganduje Ga Abba Gida-Gida

March 31, 2023
Boao: Kasar Sin Ta Karfafa Gwiwar Kasa Da Kasa

Boao: Kasar Sin Ta Karfafa Gwiwar Kasa Da Kasa

March 31, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.