• English
  • Business News
Tuesday, September 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yar Shekara 11 Mai Baiwar Lissafi A Kano Ta Samu Tallafin Karatu Na Bankin Duniya

by Sulaiman
3 years ago
in Al'ajabi
0
‘Yar Shekara 11 Mai Baiwar Lissafi A Kano Ta Samu Tallafin Karatu Na Bankin Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Saratu Garba, yarinya ‘yar shekara 11 da ba ta zuwa makaranta, ta samu tallafin karatu daga kungiyar ‘Adolescent Girls Initiative for Learning and Empowerment (AGILE), acikin wani shiri da bankin duniya ke tallafawa.

Ƙwararriyar yarinyar ta samu baiwa ne a bangaren Ilimin lissafi, an ya yada bidiyon Saratu kwanan nan a shafukan sada zumunta, anga yadda take wa lissafi watsa-watsa wanda hakan ya jawo hankulan mutane da yawa suka nuna kauna a gareta Sabida basirarta.

  • Matashiya Ta Rataye Kanta Saboda Auren Dole A Kano

A ranar Laraba a Kano, Aliyu Yusuf, jami’in sadarwa na shirin AGILE, ya ce ofishin aikinsu na kasa ya umurci ofishinsu na Kano da ya nemo yarinyar sannan su dauki nauyin Karatunta.

Saratu Garba ta fito ne daga kauyen gwadahi dake masarautar Gaya a jihar Kano.

“A ziyarar da tawagar AGILE ta kai Majalisar Masarautar Gaya, sai aka gayyaci yarinyar da iyayenta zuwa fadar sarkin.

Labarai Masu Nasaba

Wata Ta Kashe ’Yar Uwarta Kan Bashin Naira 800 A Ondo

Manomi Ya Ceto Jaririya Da Aka Binne Da Ranta A Kebbi

“Wakilan ma’aikatar ilimi ta jihar Kano da tawagar AGILE sun yi wa mai martaba sarki, Alhaji Ali Ibrahim-Abdulkadir bayanin aniyar aikin sauke nauyin karatun yarinyar,” inji shi.

Nan take, Wakilin ma’aikatar Ilimi, Haruna Muhammad-Panidau, ya mika kayan makaranta da jaka da sauran kayan karatu ga yarinyar mai hazaka.

Mai Tsare-tsare na ayyukan shirin AGILE a Kano, Ado Tafida-Zango, shi ma ya mika wa yarinyar Naira 20,000 domin tallafa wa karatun ta.

Saratu ta shaida wa wakilin Kamfanin Dillancin Labarai na NAN, wanda ya ziyarci garinsu, kauyen Gwadahi a Gaya, Saratu ta shaida cewa ta fita makaranta ne a aji hudu na firamare ta koma tallace-tallace.

“Na kware a ilimin lissafi, ko kari, ragi, rarrabawa ko ninkawa. Zan iya lissafin lambobi a cikin miliyoyi a kwakwalwata, ba tare da na rubuta ba ko amfani da kalkuleta.

“Na bar makaranta ne saboda cin zarafin da ‘yan ajinmu ke min, sun kasance suna kirana da sunayen da ba na kauna.

“Ba zan koma waccan makarantar ba. Zan yi farin cikin ci gaba da karatu a wata makaranta, nesa da su,” in ji ta.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Zarge-zargen PDP A Kaina Soki-burutsu Ne Kawai – Gwamnan Gombe

Next Post

Munazzamatu Fityanul Islam Reshen Abuja Ta Nesanta Kanta Da Wata Kungiya Mai Irin Sunanta

Related

Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi
Al'ajabi

Wata Ta Kashe ’Yar Uwarta Kan Bashin Naira 800 A Ondo

10 hours ago
Manomi Ya Ceto Jaririya Da Aka Binne Da Ranta A Kebbi
Al'ajabi

Manomi Ya Ceto Jaririya Da Aka Binne Da Ranta A Kebbi

3 months ago
Wani Matashi Ya Ƙone Kansa A Kano Saboda Yana Son Zuwa Aljanna 
Al'ajabi

Wani Matashi Ya Ƙone Kansa A Kano Saboda Yana Son Zuwa Aljanna 

3 months ago
Yadda Rashin Ɗaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya Ɗauke Shi
Al'ajabi

Yadda Rashin Ɗaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya Ɗauke Shi

4 months ago
An Kama Amarya Kan Zargin Kashe Mijinta Bayan Kwana 9 Da Aurensu A Kano
Al'ajabi

An Kama Amarya Kan Zargin Kashe Mijinta Bayan Kwana 9 Da Aurensu A Kano

4 months ago
Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi
Al'ajabi

‘Yansanda Sun Kama Matashi Kan Zargin Kashe Mahaifinsa Har Lahira A Jigawa

4 months ago
Next Post
Munazzamatu Fityanul Islam Reshen Abuja Ta Nesanta Kanta Da Wata Kungiya Mai Irin Sunanta

Munazzamatu Fityanul Islam Reshen Abuja Ta Nesanta Kanta Da Wata Kungiya Mai Irin Sunanta

LABARAI MASU NASABA

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

September 16, 2025
Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

September 16, 2025
Sojoji

Sojoji Sun Harbe Wasu ‘Yan Ta’adda 2 A Taraba

September 16, 2025
Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

September 16, 2025
Buhari Ya Taya Amusan Murnar Lashe Zinari A Gasar Tsere Ta Duniya

Tinubu Ya Taya Amusan Da Gumel Murnar Samun Nasarori A Ɓangarori Daban-daban

September 16, 2025
Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire

Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire

September 16, 2025
NSCDC Za Ta Fara Sanyan Ido Kan Muhimman Abubuwan More Rayuwa A Jihar Kano

NSCDC Za Ta Fara Sanyan Ido Kan Muhimman Abubuwan More Rayuwa A Jihar Kano

September 16, 2025
Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Ta Haifar Da Damar Wanzar Da Daidaito Da Adalci

Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Ta Haifar Da Damar Wanzar Da Daidaito Da Adalci

September 16, 2025
DSS Ta Maka Sowore, Facebook Da X A Kotu Kan Wallafa Rubutu Game Da Tinubu

DSS Ta Maka Sowore, Facebook Da X A Kotu Kan Wallafa Rubutu Game Da Tinubu

September 16, 2025
Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi

Wata Ta Kashe ’Yar Uwarta Kan Bashin Naira 800 A Ondo

September 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.