• Leadership Hausa
Thursday, March 23, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Matashiya Ta Rataye Kanta Saboda Auren Dole A Kano

by Sadiq
8 months ago
in Al'ajabi
0
Matashiya Ta Rataye Kanta Saboda Auren Dole A Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce tana ci gaba da bincike kan dalilin da ya sa wata budurwa mai shekara 17 ta rataye kanta a kauyen Garin Dau da ke karmar hukumar Warawa a jihar.

Rahotanni sun bayyana cewa mafi akasarin mazauna kauyen sun zargi cewar budurwar ta rataye kan nata ne bisa auren dole da iyayenta ke shirin yi mata.

  • Dole Ne Amurka Ta Dauki Alhakin Lalata Zaman Lafiya A Yankin Zirin Tekun Taiwan
  • Ina Tausayin Wanda Zai Zama Shugaban Kasa, Saboda APC Ta Ruguza Nijeriya – Gumi

Sai dai iyayen nata sun musanta wannan zargi, inda suka ce ba ta kammala makarantar sakandare ba, balle a yi maganar aurar da ita.

Faruwar lamarim dai ya ya zo wa mazauna yankin da mamakin sakamakon yadda da dama daga cikin mutanen kauyen ke bayyana budurwar da kyawawan dabi’u.

Kwanaki biyu ke nan da rasuwar matashiyar mai shekaru 17 da ke aji biyu a makarantar sakandare, wadda aka tarar da gawarta a rataye kuma ana zargin ita ta rataye kanta.

Labarai Masu Nasaba

Tarihin Mamayar Tattar II

Bayani A Kan Starlink, Da Yadda Tsarinsa Ya Ke (Kimiyya)

Kakakin ‘yan sandan Kano, ya shaida cewar sun samu labarin faruwar lamarin, kuma suna bincike kan lamarin don gano shin budurwar ce ta rataye kan nata ko kuma akasin haka.

A shekarun baya dai an sha samun rahoton kashe kai da ‘yan mata ke yi kan auren dole.

Lamarin da ya sanya malamai suka shiga jan hankali da yin wa’azi ga iyaye da kuma su kansu ‘ya’yan kan matsalar da ke tattare da auren dole.

Tags: Auren DoleIyayekanoKauyeMatashiyaWarawa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Dole Ne Amurka Ta Dauki Alhakin Lalata Zaman Lafiya A Yankin Zirin Tekun Taiwan

Next Post

Jami’an Tsaro Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama A Borno

Related

Tarihin Mamayar Tattar II
Al'ajabi

Tarihin Mamayar Tattar II

2 weeks ago
Bayani A Kan Starlink, Da Yadda Tsarinsa Ya Ke (Kimiyya)
Al'ajabi

Bayani A Kan Starlink, Da Yadda Tsarinsa Ya Ke (Kimiyya)

3 weeks ago
Zaben 2023: Wasu ‘Yan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan INEC 3 A Taraba
Al'ajabi

Zaben 2023: Wasu ‘Yan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan INEC 3 A Taraba

4 weeks ago
Mai Juna Biyu Ta Rasu A Rumfar Zabe A Jihar Zamfara
Al'ajabi

Mai Juna Biyu Ta Rasu A Rumfar Zabe A Jihar Zamfara

4 weeks ago
‘Yansanda Sun Cafke Wasu Mutum 3 Kan Zargin Mallakar Kudaden Jabu A Jihar Kebbi
Al'ajabi

‘Yansanda Sun Cafke Wasu Mutum 3 Kan Zargin Mallakar Kudaden Jabu A Jihar Kebbi

1 month ago
Fasto Ya Mutu A Kokarin Yin Azumin Kwana 40
Al'ajabi

Fasto Ya Mutu A Kokarin Yin Azumin Kwana 40

1 month ago
Next Post
Jami’an Tsaro Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama A Borno

Jami'an Tsaro Sun Kashe 'Yan Ta'adda Da Dama A Borno

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Dokokin Kogi Ta Dakatar Da ‘Yan Majalisa 9 D Wasu Kan Zargin Ta’addanci

Majalisar Dokokin Kogi Ta Dakatar Da ‘Yan Majalisa 9 D Wasu Kan Zargin Ta’addanci

March 23, 2023
An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu

An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu

March 23, 2023
Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara

Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara

March 23, 2023
Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

March 23, 2023
Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

March 23, 2023
Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

March 23, 2023
Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

March 23, 2023
Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

March 23, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

March 23, 2023
Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

March 23, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.