• English
  • Business News
Friday, May 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yara 2,300 Da Mata 145 Ke Mutuwa Kul-lum A Nijeriya — NPHCDA

by Khalid Idris Doya and Sulaiman
7 months ago
in Labarai
0
Yara 2,300 Da Mata 145 Ke Mutuwa Kul-lum A Nijeriya — NPHCDA
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babban daraktan hukumar kula da lafiya a matakin farko ta kasa (NPHCDA), Dakta Muyi Aina, ya ce, har yanzu mata da dama na rasa rayukansu a Nijeriya sakamakon juna biyu da kuma wurin haihuwa, sannan kuma jarirai da dama ba su samun zarafin kai wa shekaru biyar a duniya sakamakon cuttukan da aka kasa shawo kansu.

 

Aina ya shaida hakan ne a ranar Litinin a Abuja a wajen taron wayar da kai kan rigakafi da batutuwan kula da lafiyar mata da yara wanda gidauniyar Sultan ta fadi tashin wanzar da zaman lafiya (SFPD) da hadin gwiwar NPHCDA suka shirya wa shugabannin addini daga yankin arewacin Nijeriya.

  • Jami’an Tsaro Sun Ceto Manoma 6 Da Aka Sace A Katsina
  • EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Taraba Ishaku Kan Zargin Badaƙalar 27bn

Shugaba NPHCDA ya kuma kara da cewa Nijeriya ta samu kesa-kesai 70 na kara-min cutar foliyo Type 2 daga kananan hukumomi 46 a jihohin arewacin Nijeriya 14, inda ya ce an samu wannan ne sakamakon rashin yin rigakafi a kai a kai, yayin da wasu kuma ke kin amsar rigakafin foliyo a lokacin da ake gangamin wayar musu da kai.

“A kowace rana, Nijeriya tana rasa sama da yara ‘yan kasa da shekara 5 guda 2,300 da kuma rasa iyaye mata 145 masu dauke da juna biyu a wajen haihuwa. Dukkanin wadannan mace-macen na faruwa ne a yankin arewaci.

Labarai Masu Nasaba

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

“Dole ne a canza wannan matsalar. Dole mu tabbatar kowace mace na sun zuwa awo da kuma kulawar da suka dace, kowace mace mai juna biyu ta haihu a han-nun kwararrun unguwar zoma, kuma kowani yaro ya samu damar kammala am-sar rigakafin kamar yadda yake kunshe cikin tsarin kasa, kuma a tabbatar sun samu rigakafi a kowani lokaci a gidajensu. In muka hada hannu za mu cimma na-sarar zuwa matakin da babu wani yaro da za a bar shi ba tare da ya samu rigakafi ba.”

Aina ya bukaci shugabannin addini da su kara jan damara da himma domin ganin an samu inganta kiwon lafiyan jama’a. Ya ce, akwai bukatar a cire dabi’ar wariya wajen bayar da kiwon lafiya ga mutane tare da tabbatar da kowa na samun ku-lawar kiwon lafiya yadda ya dace.

Daga bisani ya jinjina wa Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III, da babban Rabaran, Daniel Okoh bisa gayyato shugabannin addinai da sarakuna da suka yi domin samun wannan horon na musamman kan yadda za a kara wayar da kan jama’a game da muhimmancin rigakafi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Cibiyoyin kiwon lafiyaMutuwar kananan yara
ShareTweetSendShare
Previous Post

Bikin Cika Shekaru 64 Da Samun ‘Yancin Kai: Tinubu Ya Mayar Da Hankali Kan Haɓaka Tattalin Arziƙin Nijeriya – Minista

Next Post

An Fara Tantance Mutane 7,000 da Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Limanti

Related

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta
Ra'ayi Riga

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

5 hours ago
Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci
Labarai

Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

7 hours ago
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma
Noma Da Kiwo

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

8 hours ago
Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje
Labarai

Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

9 hours ago
GORON JUMA’A 09/05/2025
Labarai

GORON JUMA’A 09/05/2025

10 hours ago
AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 
Labarai

AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

11 hours ago
Next Post
An Fara Tantance Mutane 7,000 da Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Limanti

An Fara Tantance Mutane 7,000 da Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Limanti

LABARAI MASU NASABA

Babban Bankin Sin Zai Inganta Hidimomin Kudi Don Habaka Amfani Da Shi

Babban Bankin Sin Zai Inganta Hidimomin Kudi Don Habaka Amfani Da Shi

May 9, 2025
Sin Da Rasha Sun Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Game Da Zurfafa Dangantakar Abokantaka Ta Hadin Gwiwa Bisa Manyan Tsare-tsare A Sabon Zamani

Sin Da Rasha Sun Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Game Da Zurfafa Dangantakar Abokantaka Ta Hadin Gwiwa Bisa Manyan Tsare-tsare A Sabon Zamani

May 9, 2025
Hukumar Fina-Finai Ta Kasar Sin Ta Kulla Takardar Hada Hannu Da Hukumar Al’adu Ta Kasar Rasha

Hukumar Fina-Finai Ta Kasar Sin Ta Kulla Takardar Hada Hannu Da Hukumar Al’adu Ta Kasar Rasha

May 9, 2025
Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

May 9, 2025
Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

May 9, 2025
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

May 9, 2025
Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

May 9, 2025
Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

May 9, 2025
GORON JUMA’A 09/05/2025

GORON JUMA’A 09/05/2025

May 9, 2025
Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

May 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.