ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 6, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yara 2,300 Da Mata 145 Ke Mutuwa Kul-lum A Nijeriya — NPHCDA

by Khalid Idris Doya and Sulaiman
2 years ago
NPHCDA

Babban daraktan hukumar kula da lafiya a matakin farko ta kasa (NPHCDA), Dakta Muyi Aina, ya ce, har yanzu mata da dama na rasa rayukansu a Nijeriya sakamakon juna biyu da kuma wurin haihuwa, sannan kuma jarirai da dama ba su samun zarafin kai wa shekaru biyar a duniya sakamakon cuttukan da aka kasa shawo kansu.

 

Aina ya shaida hakan ne a ranar Litinin a Abuja a wajen taron wayar da kai kan rigakafi da batutuwan kula da lafiyar mata da yara wanda gidauniyar Sultan ta fadi tashin wanzar da zaman lafiya (SFPD) da hadin gwiwar NPHCDA suka shirya wa shugabannin addini daga yankin arewacin Nijeriya.

ADVERTISEMENT
  • Jami’an Tsaro Sun Ceto Manoma 6 Da Aka Sace A Katsina
  • EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Taraba Ishaku Kan Zargin Badaƙalar 27bn

Shugaba NPHCDA ya kuma kara da cewa Nijeriya ta samu kesa-kesai 70 na kara-min cutar foliyo Type 2 daga kananan hukumomi 46 a jihohin arewacin Nijeriya 14, inda ya ce an samu wannan ne sakamakon rashin yin rigakafi a kai a kai, yayin da wasu kuma ke kin amsar rigakafin foliyo a lokacin da ake gangamin wayar musu da kai.

“A kowace rana, Nijeriya tana rasa sama da yara ‘yan kasa da shekara 5 guda 2,300 da kuma rasa iyaye mata 145 masu dauke da juna biyu a wajen haihuwa. Dukkanin wadannan mace-macen na faruwa ne a yankin arewaci.

LABARAI MASU NASABA

Sanata Wamakko Ya Koka Kan Taɓarɓarewar Sha’anin Tsaro

Hadimin El-Rufai Ya Zargi ICPC Da Hana Shi Samun Kulawar Likita

“Dole ne a canza wannan matsalar. Dole mu tabbatar kowace mace na sun zuwa awo da kuma kulawar da suka dace, kowace mace mai juna biyu ta haihu a han-nun kwararrun unguwar zoma, kuma kowani yaro ya samu damar kammala am-sar rigakafin kamar yadda yake kunshe cikin tsarin kasa, kuma a tabbatar sun samu rigakafi a kowani lokaci a gidajensu. In muka hada hannu za mu cimma na-sarar zuwa matakin da babu wani yaro da za a bar shi ba tare da ya samu rigakafi ba.”

Aina ya bukaci shugabannin addini da su kara jan damara da himma domin ganin an samu inganta kiwon lafiyan jama’a. Ya ce, akwai bukatar a cire dabi’ar wariya wajen bayar da kiwon lafiya ga mutane tare da tabbatar da kowa na samun ku-lawar kiwon lafiya yadda ya dace.

Daga bisani ya jinjina wa Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III, da babban Rabaran, Daniel Okoh bisa gayyato shugabannin addinai da sarakuna da suka yi domin samun wannan horon na musamman kan yadda za a kara wayar da kan jama’a game da muhimmancin rigakafi.

NPHCDA
Khalid Idris Doya
+ posts Bio
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Jami’an Tsaro Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 4, Sun Ceto Uwa Da Ɗanta A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Zaɓen Fidda Gwani Na Gwamna: Ba Za Mu Lamunci Kaƙaba Mana Ɗan Takara A Bauchi Ba – Mambobin APC
NPHCDA
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Na Harkokin Kasuwanci
  • Sulaiman
    Ma’aikatar Wajen Sin Ta Yi Karin Bayani Game Da Ziyarar Da Xi Zai Yi A Koriya Ta Arewa
  • Sulaiman
    An Fitar Da “Rahoton Yanayin Muhalli Na Kasar Sin Na 2025”
  • Sulaiman
    Labarin Yin Yuzhen: Sin Tana Hadin Gwiwa Da Ketare Don Cika Alkawarin Kiyaye Muhallin Duniya

MASU ALAKA

Sanata Wamakko Ya Koka Kan Taɓarɓarewar Sha’anin Tsaro
Manyan Labarai

Sanata Wamakko Ya Koka Kan Taɓarɓarewar Sha’anin Tsaro

June 6, 2026
Hadimin El-Rufai Ya Zargi ICPC Da Hana Shi Samun Kulawar Likita
Manyan Labarai

Hadimin El-Rufai Ya Zargi ICPC Da Hana Shi Samun Kulawar Likita

June 6, 2026
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Kotu Da Ɗansanda

’Yansanda Da ‘Yan Sa-kai Sun Ceto Shanu 245 Da Aka Sace A Kaduna

June 6, 2026
Next Post
An Fara Tantance Mutane 7,000 da Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Limanti

An Fara Tantance Mutane 7,000 da Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Limanti

LABARAI MASU NASABA

Sanata Wamakko Ya Koka Kan Taɓarɓarewar Sha’anin Tsaro

Sanata Wamakko Ya Koka Kan Taɓarɓarewar Sha’anin Tsaro

June 6, 2026
A Matsayinki Na Mace, Kada Ki Yi Wasa Da Wadannan Abubuwa

A Matsayinki Na Mace, Kada Ki Yi Wasa Da Wadannan Abubuwa

June 6, 2026
Hadimin El-Rufai Ya Zargi ICPC Da Hana Shi Samun Kulawar Likita

Hadimin El-Rufai Ya Zargi ICPC Da Hana Shi Samun Kulawar Likita

June 6, 2026
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

’Yansanda Da ‘Yan Sa-kai Sun Ceto Shanu 245 Da Aka Sace A Kaduna

June 6, 2026
Nijeriya Da Turkiyya Sun Ƙulla Yarjejeniyar Haɗin Gwuiwa Don Bunƙasa Harkar Ma’adinai

Nijeriya Da Turkiyya Sun Ƙulla Yarjejeniyar Haɗin Gwuiwa Don Bunƙasa Harkar Ma’adinai

June 6, 2026
Nijeriya Ta Yi Nasara A Kotun Ingila Kan Rikicinta Da Kamfanin P&ID

An Daure Mutum Biyu Shekara 24 Saboda Kashe Wani Dan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

June 6, 2026
NSCDC Ta Sallami Ma’aikatan Sa-kai Biyar A Kano Saboda Rashin Da’a

NSCDC Ta Sallami Ma’aikatan Sa-kai Biyar A Kano Saboda Rashin Da’a

June 6, 2026
Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT

Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT

June 6, 2026
Sace Ɗalibai Ya Karu A Mulkin Tinubu Fiye Da Gwamnatocin Baya – Obi

Sace Ɗalibai Ya Karu A Mulkin Tinubu Fiye Da Gwamnatocin Baya – Obi

June 6, 2026
Dalilan Da Suka Sa Fannin Kiwo Ke Fuskantar Kalubale A Nijeriya —Gwamnatin Tarayya

Dalilan Da Suka Sa Fannin Kiwo Ke Fuskantar Kalubale A Nijeriya —Gwamnatin Tarayya

June 6, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.