ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 6, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Fara Tantance Mutane 7,000 da Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Limanti

by Abubakar Sulaiman
2 years ago
Ambaliya

Kwamitin Raba Taimakon Ambaliyar Ruwa na Jihar Borno ya fara tantance fiye da mutane 7,000 da ambaliyar ruwa ta shafa a Limanti, ƙaramar hukumar Maiduguri.

An fara tantancewa ne yau Asabar a Makarantar Firamare ta Abubakar ibn Garbai Elkanemi, bayan kammala irin wannan a tantance wa a Gwange 1, inda Gwamna Babagana Zulum ya ƙaddamar da rabon kayayyakin tallafi.

  • Har Yanzu Kuɗin Taimakon Ambaliya Da Borno Ta Samu A Hannunta Bai Kai Biliyan 5 Ba
  • Binani Ta Bada Tallafin Naira miliyan 50 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Borno

An fitar da sunayen mutanen da ambaliyar ta shafa a fadar dagacin yankin domin tantancewa, tare da kafa tebur na ƙorafe-ƙorafe domin magance duk wata matsala.

ADVERTISEMENT

Shugaban kwamitin, Injiniya Baba Bukar Gujibawu, ya tabbatar wa waɗanda ambaliyar ta shafa cewa za a gudanar da aikin cikin gaskiya, tare da yin kira da su yi haƙuri, yana mai cewa za su tantance duk wanda aya cancanta.

Wannan na zuwa ne bayan Gwamna Zulum ya raba kayayyakin tallafi ga sama da mutane 5,000 da ambaliyar ruwa ta shafa a Gwange 1 ranar 24 ga Satumba, 2024.

LABARAI MASU NASABA

Sanata Wamakko Ya Koka Kan Taɓarɓarewar Sha’anin Tsaro

Hadimin El-Rufai Ya Zargi ICPC Da Hana Shi Samun Kulawar Likita

 

Ambaliya
Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Darajar Naira Ta Sauka A Kasuwar Musayar Kuɗaɗe
  • Abubakar Sulaiman
    Hadimin El-Rufai Ya Zargi ICPC Da Hana Shi Samun Kulawar Likita
  • Abubakar Sulaiman
    Nijeriya Da Turkiyya Sun Ƙulla Yarjejeniyar Haɗin Gwuiwa Don Bunƙasa Harkar Ma’adinai
  • Abubakar Sulaiman
    Sace Ɗalibai Ya Karu A Mulkin Tinubu Fiye Da Gwamnatocin Baya – Obi

MASU ALAKA

Sanata Wamakko Ya Koka Kan Taɓarɓarewar Sha’anin Tsaro
Manyan Labarai

Sanata Wamakko Ya Koka Kan Taɓarɓarewar Sha’anin Tsaro

June 6, 2026
Hadimin El-Rufai Ya Zargi ICPC Da Hana Shi Samun Kulawar Likita
Manyan Labarai

Hadimin El-Rufai Ya Zargi ICPC Da Hana Shi Samun Kulawar Likita

June 6, 2026
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Kotu Da Ɗansanda

’Yansanda Da ‘Yan Sa-kai Sun Ceto Shanu 245 Da Aka Sace A Kaduna

June 6, 2026
Next Post
FIFA Ta Dakatar Da Martinez Daga Buga Wasanni Biyu

FIFA Ta Dakatar Da Martinez Daga Buga Wasanni Biyu

LABARAI MASU NASABA

Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Hotunan Ango Da Amarya Kafin Daura Aure

Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Hotunan Ango Da Amarya Kafin Daura Aure

June 6, 2026
Darajar Naira Ta Sauka A Kasuwar Musayar Kuɗaɗe

Darajar Naira Ta Sauka A Kasuwar Musayar Kuɗaɗe

June 6, 2026
Yadda Ake Miyar Margi Da Kifin Tarwad

Yadda Ake Miyar Margi Da Kifin Tarwad

June 6, 2026
Sanata Wamakko Ya Koka Kan Taɓarɓarewar Sha’anin Tsaro

Sanata Wamakko Ya Koka Kan Taɓarɓarewar Sha’anin Tsaro

June 6, 2026
A Matsayinki Na Mace, Kada Ki Yi Wasa Da Wadannan Abubuwa

A Matsayinki Na Mace, Kada Ki Yi Wasa Da Wadannan Abubuwa

June 6, 2026
Hadimin El-Rufai Ya Zargi ICPC Da Hana Shi Samun Kulawar Likita

Hadimin El-Rufai Ya Zargi ICPC Da Hana Shi Samun Kulawar Likita

June 6, 2026
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

’Yansanda Da ‘Yan Sa-kai Sun Ceto Shanu 245 Da Aka Sace A Kaduna

June 6, 2026
Nijeriya Da Turkiyya Sun Ƙulla Yarjejeniyar Haɗin Gwuiwa Don Bunƙasa Harkar Ma’adinai

Nijeriya Da Turkiyya Sun Ƙulla Yarjejeniyar Haɗin Gwuiwa Don Bunƙasa Harkar Ma’adinai

June 6, 2026
Nijeriya Ta Yi Nasara A Kotun Ingila Kan Rikicinta Da Kamfanin P&ID

An Daure Mutum Biyu Shekara 24 Saboda Kashe Wani Dan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

June 6, 2026
NSCDC Ta Sallami Ma’aikatan Sa-kai Biyar A Kano Saboda Rashin Da’a

NSCDC Ta Sallami Ma’aikatan Sa-kai Biyar A Kano Saboda Rashin Da’a

June 6, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.