• English
  • Business News
Saturday, October 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘YarAdua Bai Taba Son Ya Zama Shugaban Kasa Ba —Turai

by Abubakar Abba
2 years ago
'YarAdua

Matar marigayi shugaban kasar Nijeriya, Umaru Musa ‘YarAdua, Hajiya Turai ‘YarAdua ta bayyana cewa, mijinta bai taba son shugabantar Nijeriya ba, kuma bai taba matsawa sai ya zama ba.

Turai a wata hira da ta yi da BBC Hausa bayan cikar mijin nata shekaru 13 da rasuwar, ta sanar da cewa marigayin a lokacin yana raye, ba shi da sha’awar siyasa, amma za a iya danganta shi a matsayin dan siyasa na tsautsayi.

  • Na Fi Son ‘Acting’ Na Masifa Don Na Fi Sabawa Da Shi – Sadiya Musa
  • Batun Sake Nazarin Dakatar Da Tsohon Sarkin Kano…

Ta kara da cewa, burinsa shi ne ya zama malamin makaranta wanda kuma ya dawo gidansa ya zauna ya yi ta yin raha da iyalansa.

A cewarta, bai taba son ya shiga siyasa ko ya yi shugabanci ba, amma Allah da ikonsa ya shiga siyasa har ya zama shugaban kasa.

Ta sanar da cewa, ko a lokacin da ya zama shugaban kasa, rayuwarsa ba ta sauya ba, domin bai rungumi yin rayuwa mai tsada ba kuma mutum ne mai saukin kai.

LABARAI MASU NASABA

JIBWIS FCT Ta Yi Taron Yaye Iyaye Mata Da Suka Kammala Koyon Sana’o’i

An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba

Da ta ke yin magana kan rayuwarta da kuma yadda ta yi rashin mijin nata, ta bayyana cewa, tana tuna ‘YarAdua a kullum ba wai sai a ranar zagayowar tuna ranar rasuwarsa ba

Turai ta sanar da cewa, ina jin dadi duk lokacin da ranar tunawa da shi ta zagayo, domin ‘yan kasar nan na yin magana kan kyawawan halayensa

Da take tuna ranar da ya rasu ta ce, bayan ya kwanta jinya ta na yin Azumi a kulum, inda a waccan ranar ta 5 ga watan Mayun 2010, bayan an sha ruwan Azumi na rike hannaynsa na ce masa barci ya dauke ne baya an sha ruwa, inda ya giriza kansa.

Ta ce, bauyan ‘yan lukota an kira ni bayan na dawo, na iske ya rasu, inda ta kara da cewa, na yi danasani a wannan ranar na kuma zargi kaina saboda zuwa buda bakin Azumin, inda na yi tunanin mai yasa ban tsaya tare da shi ba.

A cewarta, amma na godewa Allah da ya bani Yar’adua a matsayin mijina, wannan babbar dam ace a rayuwa ta ina kuma godewa na kasance wani rabi na rayuwarsa.

Da take yin magana kan gwamati mai zuwa Turai kan matasar shugaban kasa mai jiran Gado, Remi Tinubu, ta shawarce da ta kasance mai haukuri da jurewa dukkan kalubalen da za ta ci karo da shi tare da taimaka wa mijinta don ya sauke nauyin da ke akansa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

JIBWIS FCT Ta Yi Taron Yaye Iyaye Mata Da Suka Kammala Koyon Sana’o’i
Labarai

JIBWIS FCT Ta Yi Taron Yaye Iyaye Mata Da Suka Kammala Koyon Sana’o’i

October 18, 2025
An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba
Labarai

An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba

October 18, 2025
Ƴansanda Sun Kama Gungun Masu Sojan Gona Suna Aikata Laifuka A Kano
Labarai

Ƴansanda Sun Kama Gungun Masu Sojan Gona Suna Aikata Laifuka A Kano

October 18, 2025
Next Post
Alkawarin Da Tinubu Ya Yi Wa Ma’aikatan Gwamnati

Alkawarin Da Tinubu Ya Yi Wa Ma’aikatan Gwamnati

LABARAI MASU NASABA

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

October 18, 2025
Mataimakin Firaministan Sin Ya Zanta Da Sakataren Baitul-mali Da Wakilin Cinikayyar Amurka

Mataimakin Firaministan Sin Ya Zanta Da Sakataren Baitul-mali Da Wakilin Cinikayyar Amurka

October 18, 2025
JIBWIS FCT Ta Yi Taron Yaye Iyaye Mata Da Suka Kammala Koyon Sana’o’i

JIBWIS FCT Ta Yi Taron Yaye Iyaye Mata Da Suka Kammala Koyon Sana’o’i

October 18, 2025
‘Yansanda Sun Cafke Ɓarayi 13 Tare Da Ƙwato Shanu 27 A Kaduna

Gwamnatin Jihar Taraba Ta Ayyana Yi Wa Kasuwannin Sayar Da Dabbobi 9 Garanbawul

October 18, 2025
Iwobi Na Dab Da Kafa Tarihi A Gasar Firimiya

Iwobi Na Dab Da Kafa Tarihi A Gasar Firimiya

October 18, 2025
Dalilin Bankin AfDB Na Yin Hadaka Da WFP Da IFPRI

Dalilin Bankin AfDB Na Yin Hadaka Da WFP Da IFPRI

October 18, 2025
An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba

An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba

October 18, 2025
Lewandowski Ba Zai Buga Wasan El Classico Ba

Lewandowski Ba Zai Buga Wasan El Classico Ba

October 18, 2025
Ƴansanda Sun Kama Gungun Masu Sojan Gona Suna Aikata Laifuka A Kano

Ƴansanda Sun Kama Gungun Masu Sojan Gona Suna Aikata Laifuka A Kano

October 18, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

October 18, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.