• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘YarAdua Bai Taba Son Ya Zama Shugaban Kasa Ba —Turai

by Abubakar Abba
2 years ago
in Labarai
0
‘YarAdua Bai Taba Son Ya Zama Shugaban Kasa Ba —Turai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Matar marigayi shugaban kasar Nijeriya, Umaru Musa ‘YarAdua, Hajiya Turai ‘YarAdua ta bayyana cewa, mijinta bai taba son shugabantar Nijeriya ba, kuma bai taba matsawa sai ya zama ba.

Turai a wata hira da ta yi da BBC Hausa bayan cikar mijin nata shekaru 13 da rasuwar, ta sanar da cewa marigayin a lokacin yana raye, ba shi da sha’awar siyasa, amma za a iya danganta shi a matsayin dan siyasa na tsautsayi.

  • Na Fi Son ‘Acting’ Na Masifa Don Na Fi Sabawa Da Shi – Sadiya Musa
  • Batun Sake Nazarin Dakatar Da Tsohon Sarkin Kano…

Ta kara da cewa, burinsa shi ne ya zama malamin makaranta wanda kuma ya dawo gidansa ya zauna ya yi ta yin raha da iyalansa.

A cewarta, bai taba son ya shiga siyasa ko ya yi shugabanci ba, amma Allah da ikonsa ya shiga siyasa har ya zama shugaban kasa.

Ta sanar da cewa, ko a lokacin da ya zama shugaban kasa, rayuwarsa ba ta sauya ba, domin bai rungumi yin rayuwa mai tsada ba kuma mutum ne mai saukin kai.

Labarai Masu Nasaba

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Da ta ke yin magana kan rayuwarta da kuma yadda ta yi rashin mijin nata, ta bayyana cewa, tana tuna ‘YarAdua a kullum ba wai sai a ranar zagayowar tuna ranar rasuwarsa ba

Turai ta sanar da cewa, ina jin dadi duk lokacin da ranar tunawa da shi ta zagayo, domin ‘yan kasar nan na yin magana kan kyawawan halayensa

Da take tuna ranar da ya rasu ta ce, bayan ya kwanta jinya ta na yin Azumi a kulum, inda a waccan ranar ta 5 ga watan Mayun 2010, bayan an sha ruwan Azumi na rike hannaynsa na ce masa barci ya dauke ne baya an sha ruwa, inda ya giriza kansa.

Ta ce, bauyan ‘yan lukota an kira ni bayan na dawo, na iske ya rasu, inda ta kara da cewa, na yi danasani a wannan ranar na kuma zargi kaina saboda zuwa buda bakin Azumin, inda na yi tunanin mai yasa ban tsaya tare da shi ba.

A cewarta, amma na godewa Allah da ya bani Yar’adua a matsayin mijina, wannan babbar dam ace a rayuwa ta ina kuma godewa na kasance wani rabi na rayuwarsa.

Da take yin magana kan gwamati mai zuwa Turai kan matasar shugaban kasa mai jiran Gado, Remi Tinubu, ta shawarce da ta kasance mai haukuri da jurewa dukkan kalubalen da za ta ci karo da shi tare da taimaka wa mijinta don ya sauke nauyin da ke akansa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'YarAduaTurai
ShareTweetSendShare
Previous Post

Batun Sake Nazarin Dakatar Da Tsohon Sarkin Kano…

Next Post

Alkawarin Da Tinubu Ya Yi Wa Ma’aikatan Gwamnati

Related

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta
Manyan Labarai

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

7 minutes ago
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai
Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

3 hours ago
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro
Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

4 hours ago
Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

4 hours ago
An Shirya Haɗin Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa
Manyan Labarai

An Shirya Haɗin Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa

5 hours ago
Majalisar Tarayya Ta Magantu Kan Gawar Da Aka Samu A Harabarta
Manyan Labarai

Majalisar Tarayya Ta Magantu Kan Gawar Da Aka Samu A Harabarta

6 hours ago
Next Post
Alkawarin Da Tinubu Ya Yi Wa Ma’aikatan Gwamnati

Alkawarin Da Tinubu Ya Yi Wa Ma’aikatan Gwamnati

LABARAI MASU NASABA

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

September 13, 2025
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

September 13, 2025
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

September 13, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

September 13, 2025
An Shirya Haɗin Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa

An Shirya Haɗin Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa

September 13, 2025
Majalisar Tarayya Ta Magantu Kan Gawar Da Aka Samu A Harabarta

Majalisar Tarayya Ta Magantu Kan Gawar Da Aka Samu A Harabarta

September 13, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Sanar Da Sabon Sharaɗi Na Buɗe Asusun Banki

Gwamnatin Tarayya Ta Sanar Da Sabon Sharaɗi Na Buɗe Asusun Banki

September 13, 2025
PDP Ta Dage Kan Gudanar Da Taronta Duk Da Sabbin Sharuɗɗan Da Ɓangaren Wike Ya Gindaya

PDP Ta Dage Kan Gudanar Da Taronta Duk Da Sabbin Sharuɗɗan Da Ɓangaren Wike Ya Gindaya

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.