• English
  • Business News
Sunday, June 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘YarAdua Bai Taba Son Ya Zama Shugaban Kasa Ba —Turai

by Abubakar Abba
2 years ago
in Labarai
0
‘YarAdua Bai Taba Son Ya Zama Shugaban Kasa Ba —Turai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Matar marigayi shugaban kasar Nijeriya, Umaru Musa ‘YarAdua, Hajiya Turai ‘YarAdua ta bayyana cewa, mijinta bai taba son shugabantar Nijeriya ba, kuma bai taba matsawa sai ya zama ba.

Turai a wata hira da ta yi da BBC Hausa bayan cikar mijin nata shekaru 13 da rasuwar, ta sanar da cewa marigayin a lokacin yana raye, ba shi da sha’awar siyasa, amma za a iya danganta shi a matsayin dan siyasa na tsautsayi.

  • Na Fi Son ‘Acting’ Na Masifa Don Na Fi Sabawa Da Shi – Sadiya Musa
  • Batun Sake Nazarin Dakatar Da Tsohon Sarkin Kano…

Ta kara da cewa, burinsa shi ne ya zama malamin makaranta wanda kuma ya dawo gidansa ya zauna ya yi ta yin raha da iyalansa.

A cewarta, bai taba son ya shiga siyasa ko ya yi shugabanci ba, amma Allah da ikonsa ya shiga siyasa har ya zama shugaban kasa.

Ta sanar da cewa, ko a lokacin da ya zama shugaban kasa, rayuwarsa ba ta sauya ba, domin bai rungumi yin rayuwa mai tsada ba kuma mutum ne mai saukin kai.

Labarai Masu Nasaba

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Da ta ke yin magana kan rayuwarta da kuma yadda ta yi rashin mijin nata, ta bayyana cewa, tana tuna ‘YarAdua a kullum ba wai sai a ranar zagayowar tuna ranar rasuwarsa ba

Turai ta sanar da cewa, ina jin dadi duk lokacin da ranar tunawa da shi ta zagayo, domin ‘yan kasar nan na yin magana kan kyawawan halayensa

Da take tuna ranar da ya rasu ta ce, bayan ya kwanta jinya ta na yin Azumi a kulum, inda a waccan ranar ta 5 ga watan Mayun 2010, bayan an sha ruwan Azumi na rike hannaynsa na ce masa barci ya dauke ne baya an sha ruwa, inda ya giriza kansa.

Ta ce, bauyan ‘yan lukota an kira ni bayan na dawo, na iske ya rasu, inda ta kara da cewa, na yi danasani a wannan ranar na kuma zargi kaina saboda zuwa buda bakin Azumin, inda na yi tunanin mai yasa ban tsaya tare da shi ba.

A cewarta, amma na godewa Allah da ya bani Yar’adua a matsayin mijina, wannan babbar dam ace a rayuwa ta ina kuma godewa na kasance wani rabi na rayuwarsa.

Da take yin magana kan gwamati mai zuwa Turai kan matasar shugaban kasa mai jiran Gado, Remi Tinubu, ta shawarce da ta kasance mai haukuri da jurewa dukkan kalubalen da za ta ci karo da shi tare da taimaka wa mijinta don ya sauke nauyin da ke akansa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'YarAduaTurai
ShareTweetSendShare
Previous Post

Batun Sake Nazarin Dakatar Da Tsohon Sarkin Kano…

Next Post

Alkawarin Da Tinubu Ya Yi Wa Ma’aikatan Gwamnati

Related

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Labarai

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

7 hours ago
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote
Labarai

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

8 hours ago
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne
Ra'ayi Riga

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

9 hours ago
Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno
Labarai

Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

14 hours ago
'YarAdua
Rahotonni

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

14 hours ago
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023
Labarai

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

15 hours ago
Next Post
Alkawarin Da Tinubu Ya Yi Wa Ma’aikatan Gwamnati

Alkawarin Da Tinubu Ya Yi Wa Ma’aikatan Gwamnati

LABARAI MASU NASABA

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

June 7, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.