• English
  • Business News
Sunday, November 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yawan Marasa Aiki A Nijeriya Zai Karu Zuwa kashi 41 A 2023

by Sadiq
3 years ago
Aiki

Kamfanin ba da shawara kan haraji na duniya, (KPMG), ya yi hasashen cewa rashin aikin yi a Nijeriya zai karu zuwa kashi 40.6 idan aka kwatanta shi da na 2022 na 37.7.

KPMG ta yi cikakken bayanin wannan hasashen a cikin rahotonta na Hasashen Harkokin Tattalin Arziki na Duniya – H1 2023 a ranar Talata, inda ta bayyana cewa “ana sa ran rashin aikin yi zai ci gaba da zama babban kalubale a 2023 saboda karancin jarin da kamfanoni masu zaman kansu ke yi.

  • Shugaban Bankin Duniya: Sin Da Indiya Sun Tsallake Koma Bayan Da Tattalin Arzikin Duniya Zai Fuskanta A Bana
  • Mataimakin Firaminista:Sin Za Ta Ci Gaba Da Bunkasa Samar Da Kayayyaki Masu Inganci

Kazalika ta ce karancin masana’antu, da sannu a hankali zai kara tabarbarewa tattalin arziki”.

Rahoton ya kuma bayyana a wani bangare cewa ana sa ran kudin shiga zai ci gaba da habaka a sannu a hankali da kashi 3 a 2023 sakamakon koma bayan harkokin tattalin arziki da ke nuna lokutan sauyin siyasa a Nijeriya.

Haka kuma, ana sa ran za a samu koma bayan tattalin arzikin duniya a 2023 da kuma tasirinsa na ciniki da hada-hadar kudi.

LABARAI MASU NASABA

Zargin Ɓatanci Ga Annabi: Alaƙar Triumph Da Gwamnatin Kano Da Majalisar Shura

Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

“Bugu da kari, ci gaban zai haifar da mummunan tasiri ga manufar sake fasalin Naira da aka gabatar a karshen 2022 da farkon 2023 da kuma abubuwan da ke haifar da mjhimman sassan da ba na mai ba kamar masana’antu, kasuwanci, wurin kwana da abinci, sufuri, da sauran ayyuka, yana kara raguwar kudin shiga gaba daya a 2023,” in ji rahoton.

Dangane da sake farfadowar manyan al’amuran tattalin arziki, ta yi hasashen cewa, ana sa ran za a farfado da harkokin sadarwa, da harkokin kasuwanci, da kuma bangaren mai, saboda matakan da ake dauka na tunkarar matsalar tsaro.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Triumph
Manyan Labarai

Zargin Ɓatanci Ga Annabi: Alaƙar Triumph Da Gwamnatin Kano Da Majalisar Shura

November 9, 2025
Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya
Manyan Labarai

Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

November 8, 2025
Bisa Rakiyar Jami’an Tsaro Na Ke Ganawa Da Ƴan Bindiga – Sheikh Gumi
Manyan Labarai

Bisa Rakiyar Jami’an Tsaro Na Ke Ganawa Da Ƴan Bindiga – Sheikh Gumi

November 8, 2025
Next Post
Jami’an Tsaro Sun Tsare Peter Obi A Birtaniya

Jami'an Tsaro Sun Tsare Peter Obi A Birtaniya

LABARAI MASU NASABA

Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

November 9, 2025
Soludo Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

Soludo Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

November 9, 2025
Triumph

Zargin Ɓatanci Ga Annabi: Alaƙar Triumph Da Gwamnatin Kano Da Majalisar Shura

November 9, 2025
Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

November 8, 2025
Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

November 8, 2025
Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

November 8, 2025
Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi

Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi

November 8, 2025
Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

November 8, 2025
Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

November 8, 2025
Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

November 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.