• English
  • Business News
Sunday, May 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yaya Da Kani Sun Mutu A Cikin Ramin Masai A Kano

by Sulaiman
2 years ago
in Labarai
0
Yaya Da Kani Sun Mutu A Cikin Ramin Masai A Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

‘yan uwa guda biyu sun rasu a cikin wani ramin masai a jihar Kano.

 

Wadanda suka rasun, Musa Abdullahi da Rabiu Abdullahi, masu shekaru 27 da 17, an tabbatar da mutuwarsu ne a ranar Asabar.

  • Kotu Ta Tsare Alkalai 8 Kan Zargin Karkatar Da Kudin Marayu A Kano

Jami’in Hulda da Jama’a na Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano, Saminu Abdullahi, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin a ranar Litinin din da ta gabata ta hanyar wata sanarwa da ya rabawa manema labarai, ya ce hukumar ta samu kiran gaggawa daga wani mai suna ‘Na Musa Abdullahi sir Muhd’ cewa wasu masu kwashe masai sun makale acikin ramin masai yayin da suke kokarin kwashe wa.

 

Labarai Masu Nasaba

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)

“A ranar Asabar, 21 ga watan Janairu, 2023, hukumar kashe gobara ta jihar ta samu kiran gaggawa da misalin karfe 8:41 na yamma daga Na Musa Abdullahi sir Muhammad.

 

“Na musa, Wanda ya bayar da rahoton afkuwar lamari a kasuwar Sabon Gari, Layin Abacha, cikin karamar hukumar Fagge, a lokacin da jami’an mu suka isa wurin, da misalin karfe 8:47 na yamma, sai suka gano cewa wasu ‘yan uwa biyu sun makale acikin wani ramin masai mai zurfi sosai.”

 

Musa Abdullahi dan kimanin shekaru 27 shine ya fara makale wa a ciki sai kaninsa Rabi’u Abdullahi dan kimanin shekara 17 ya yi yunkurin ceto yayansa amma sai lamarin ya cutura, shima kaddara ta afka masa.

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Gudanar Da Baje Kolin Hotunan Tashar Samaniya Ta Sin

Next Post

Gabanin Taron Jaridar LEADERSHIP, Raila Odinga Zai Gana Da Ahmad Lawan

Related

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana
Labarai

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana

23 minutes ago
SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)
Labarai

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)

2 hours ago
Kano
Labarai

Zargin Kin Amincewar Kwankwaso Zuwa APC: Gwamnatin Kano Ta Dakatar Da Mai Taimaka Ma Ta

3 hours ago
Yadda Hanyoyin Ruwa Suka Zama Tarkunan Mutuwa A Nijeriya
Labarai

‘Yan Kasuwa 27 Sun Rasu A Wani Hatsarin Kwale-kwale A Kwara

4 hours ago
Hukumar KNARDA Ta Ƙudiri Aniyar Yashe Madatsun Ruwa A Kano 
Labarai

Hukumar KNARDA Ta Ƙudiri Aniyar Yashe Madatsun Ruwa A Kano 

5 hours ago
Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Ginin Babban Asibitin Anka Da Aka Inganta
Manyan Labarai

Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Ginin Babban Asibitin Anka Da Aka Inganta

6 hours ago
Next Post
Gabanin Taron Jaridar LEADERSHIP, Raila Odinga Zai Gana Da Ahmad Lawan

Gabanin Taron Jaridar LEADERSHIP, Raila Odinga Zai Gana Da Ahmad Lawan

LABARAI MASU NASABA

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana

May 18, 2025
An Ziyarci Gidajen Tarihin Kasar Sin Sau Biliyan 1.49 A Shekarar 2024

An Ziyarci Gidajen Tarihin Kasar Sin Sau Biliyan 1.49 A Shekarar 2024

May 18, 2025
SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)

May 18, 2025
Kano

Zargin Kin Amincewar Kwankwaso Zuwa APC: Gwamnatin Kano Ta Dakatar Da Mai Taimaka Ma Ta

May 18, 2025
Wasu Kyawawan Ɗabi’u Da Suke Ƙarfafa Zamantakewar Aure

Wasu Kyawawan Ɗabi’u Da Suke Ƙarfafa Zamantakewar Aure

May 18, 2025
Yadda Hanyoyin Ruwa Suka Zama Tarkunan Mutuwa A Nijeriya

‘Yan Kasuwa 27 Sun Rasu A Wani Hatsarin Kwale-kwale A Kwara

May 18, 2025
Birtaniya Ta Fitar Da Sabbin Tsauraran Dokokin Zama A Ƙasar

Birtaniya Ta Fitar Da Sabbin Tsauraran Dokokin Zama A Ƙasar

May 18, 2025
Hukumar KNARDA Ta Ƙudiri Aniyar Yashe Madatsun Ruwa A Kano 

Hukumar KNARDA Ta Ƙudiri Aniyar Yashe Madatsun Ruwa A Kano 

May 18, 2025
Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Ginin Babban Asibitin Anka Da Aka Inganta

Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Ginin Babban Asibitin Anka Da Aka Inganta

May 18, 2025
Gidauniyar Mangal Ta Dauki Nauyin Yi Wa Mutum 12,300 Masu Cutar Kaba Aiki A Katsina

Gidauniyar Mangal Ta Dauki Nauyin Yi Wa Mutum 12,300 Masu Cutar Kaba Aiki A Katsina

May 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.