• English
  • Business News
Thursday, June 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yunkurin Wasu Tsirarun Kasashe Na Bata Sunan Kasar Sin Ta Fakewa Da Kare Hakkin Bil Adama Ya Sake Cin Tura

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Yunkurin Wasu Tsirarun Kasashe Na Bata Sunan Kasar Sin Ta Fakewa Da Kare Hakkin Bil Adama Ya Sake Cin Tura
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yunkurin wasu tsirarun kasashe da suka hada da Amurka da Canada, na bata sunan kasar Sin, ta fakewa da ’yancin bil adama ya sake cin tura, yayin da a ranar Litinin, mafi yawan kasashe mambobin MDD suka sake jaddada goyon bayansu ga kasar Sin.

Yayin taron kwamiti na 3 na babban zaman MDD karo na 77, wakilin kasar Cuba ya gabatar da sanarwar hadin gwiwa a madadin kasashe 66 dake mara baya ga kasar Sin, inda a ciki suka jaddada cewa, batutuwan da suka shafi jihar Xinjiang, da yankin musamman na Hong Kong, da Tibet, harkoki ne na cikin gidan kasar Sin, kana sun bayyana adawar su ga siyasantar da batun kare hakkin bil adama, da amfani da mizani 2, ko tsoma baki cikin harkokin gidan Sin, ta fakewa da kare hakkin bil adama.

  • Za A Yi Amfani Da Na’urorin Noma Na Zamani Wajen Gudanar Da Aikin Cirar Akasarin Audugar Da Aka Noma A Xinjiang

Sanarwar ta nuna cikakken goyon bayan kasashe 6 na yankin Gulf ga kasar Sin, baya ga sauran kasashe kamar Yemen, da Libya, da masarautar Saudiyya, wadanda wakilan su suka yi kira ga dukkanin mambobin MDD da su martaba ikon mulkin kai na sauran kasashe, tare da kauracewa tsoma baki cikin harkokin gidan sauran sassa.

Da yake tsokaci game da hakan, jagoran tawagar kasar Sin a ofishin wakilcin dindindin na MDD Dai Bing, ya ce duk yadda Amurka da sauran tsirarun kasashen yamma, suka yi kokarin fitar da sanarwar hadin gwiwa ta muzgunawa kasar Sin, mummunar manufar su ba za ta boyu ba, kuma tsarin su na cimma nasara zai gamu da cikas.

Dai ya ce manufar wadannan tsirarun kasashe ita ce haifar da rudani game da batun Xinjiang ta yadda za su haifarwa Sin baraka, da dakile ci gaban kasar, da tabbatar da babakeren su, ta fakewa da batun kare hakkin bil adama, suna kuma son ci gaba da yada karairayi game da jihar Xinjiang. (Mai Fassawara: Saminu Alhassan)

Labarai Masu Nasaba

Tattalin Arzikin Sin Na Ci Gaba Da Ba Da Gudunmuwa Ga Habakar Tattalin Arzikin Duniya

Afirka CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwa Kan Kiwon Lafiya Da Kasar Sin

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Mutane Da Dama Sun Mutu A Wata Arangama Tsakanin ‘Yan Bindiga Da ‘Yan Banga A Neja

Next Post

Ban Yi Fada Da Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano Ba – Doguwa

Related

Tattalin Arzikin Sin Na Ci Gaba Da Ba Da Gudunmuwa Ga Habakar Tattalin Arzikin Duniya
Daga Birnin Sin

Tattalin Arzikin Sin Na Ci Gaba Da Ba Da Gudunmuwa Ga Habakar Tattalin Arzikin Duniya

56 minutes ago
Afirka CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwa Kan Kiwon Lafiya Da Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Afirka CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwa Kan Kiwon Lafiya Da Kasar Sin

3 hours ago
An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” A Italiya
Daga Birnin Sin

An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” A Italiya

5 hours ago
MSS: Neman Sinawa ‘Yan Leken Asiri Da CIA Ta Yi Tamkar Wasan Ban Dariya Ne
Daga Birnin Sin

MSS: Neman Sinawa ‘Yan Leken Asiri Da CIA Ta Yi Tamkar Wasan Ban Dariya Ne

1 day ago
Sin Ta Sha Alwashin Rarraba Fasahohinta Na Ainihi Da Dabarunta Na Kirkire-Kirkire Tare Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Sin Ta Sha Alwashin Rarraba Fasahohinta Na Ainihi Da Dabarunta Na Kirkire-Kirkire Tare Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa

1 day ago
Shawarar Gudanar Da Harkokin AI Na Duniya Na Jagorantar Ci Gaban Wayewar Kan Dan Adam Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Zamani
Daga Birnin Sin

Shawarar Gudanar Da Harkokin AI Na Duniya Na Jagorantar Ci Gaban Wayewar Kan Dan Adam Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Zamani

1 day ago
Next Post
Ban Yi Fada Da Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano Ba – Doguwa

Ban Yi Fada Da Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano Ba - Doguwa

LABARAI MASU NASABA

NNPC Ta Gaza Halartar Zaman Binciken Majalisa Kan Ɓatan Naira Tiriliyan 210

NNPC Ta Gaza Halartar Zaman Binciken Majalisa Kan Ɓatan Naira Tiriliyan 210

June 26, 2025
Tattalin Arzikin Sin Na Ci Gaba Da Ba Da Gudunmuwa Ga Habakar Tattalin Arzikin Duniya

Tattalin Arzikin Sin Na Ci Gaba Da Ba Da Gudunmuwa Ga Habakar Tattalin Arzikin Duniya

June 26, 2025
Kashim Shettima Ya Tafi Habasha Ziyarar Aiki

Kashim Shettima Ya Tafi Habasha Ziyarar Aiki

June 26, 2025
Afirka CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwa Kan Kiwon Lafiya Da Kasar Sin

Afirka CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwa Kan Kiwon Lafiya Da Kasar Sin

June 26, 2025
Sabbin Dokokin Haraji Za Su Fara Aiki A Janairun 2026 — Adedeji

Sabbin Dokokin Haraji Za Su Fara Aiki A Janairun 2026 — Adedeji

June 26, 2025
An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” A Italiya

An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” A Italiya

June 26, 2025
Wannan Imanin Ne Ya Kai Likitocin Sin Nahiyar Afirka…

Wannan Imanin Ne Ya Kai Likitocin Sin Nahiyar Afirka…

June 26, 2025
Jami’an Tsaro Sun Kashe Mayaƙan Bello Turji Da Yawa A Zamfara

Jami’an Tsaro Sun Kashe Mayaƙan Bello Turji Da Yawa A Zamfara

June 26, 2025
Sanatan Neja Ta Arewa Ya Yi Allah Wadai Da Kashe Sojoji A Mariga

Sanatan Neja Ta Arewa Ya Yi Allah Wadai Da Kashe Sojoji A Mariga

June 26, 2025
Kawayen amarya

Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yan Bindiga Sun Ƙwace Iko Da Jagorancin Ƙaramar Hukuma A Katsina

June 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.